RANTSAR DA TINUBU: An Bai Wa Ma’aikata Hutu A Najeriya
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Litinin, 29 ga watan Mayu a matsayin ranar hutun ma’aikata sakamakon bikin rantsar da Shugaban Kasa mai jiran-gado, Bola Ahmed Tinubu.
Ministan Harkokin Cikin Gida, Rauf Aregbesola ya ce an ba da hutun!-->!-->!-->…