TANTANCE MINISTOCI: Dalilin Da Ya Sa Sanatoci Ba Su Takurawa Wike Ba – Akpabio
Shugaban Majalissar Dattawa, Godswill Akpabio ya bayyana dalilin da ya sa sanatocin ba su takurawa tsohon Gwamnan Jihar Rivers, Nyesom Wike ba a lokacin da suka tantance shi domin a naɗa shi minista.
Akpabio ya bayyana ƙwarewar Wike a!-->!-->!-->…