Jaridar Hausa - Labaran Cigaban Alumma a Dukkan Fannoni
Monthly Archives

August 2023

Jawabin Ganduje Na Kama Aiki

Sabon shugaban jam'iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ce zai fara aiki ba tare da sanyin jiki ba don tabbatar da nasarar jam'iyyar mai mulki a zaɓukan gwamna na ranar 11 ga watan Nuwamba a jihohin Imo da Kogi da kuma Bayelsa.

Ganduje Ya Zama Sabon Shugaban APC

Kwamitin gudanarwa na jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ya tabbatar da zaɓen Dakta Abdullahi Umar Ganduje, tsohon gwamnan jihar Kano, a matsayin sabon shugaban jam’iyyar na ƙasa. An zaɓi Ganduje ne a lokacin taron kwamitin gudanarwar

A Ƙarshe Dai, Tinubu Ya Tare Villa

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu a ranar Lahadin da ta gabata ya tare a ɗaya daga cikin gidajen da ke Gidan Shugaban Ƙasa, Villa, Abuja, wanda aka fi sani da Gidan Gilas (Glass House). A baya dai, Shugaban yana zuwa ofis ne domin yin