Ƴan Ƙwadago Sun Kushe Jawabin Tinubu, Sun Ce Fita Zanga-Zanga Tana Nan Daram A Gobe Laraba
Ƙungiyoyin ƙwadago sun nuna rashin gamsuwarsu da gaskiyar tsare-tsaren tallafin da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya faɗa a jawabin da yai wa ƴan Najeriya kan magance matsalolin da tsare-tsaren gwamnatinsa suka jawowa ƴan ƙasa.
!-->!-->!-->…