Kar Ku Bari ‘Rashin Gasgiyar’ INEC Ya Sare Muku Gwuiwa, Atiku Ga Masu Zaɓe
Ɗan takarar shugaban ƙasa ƙarƙashin jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDP a zaɓen da ya gabata, Atiku Abubakar ya yi kira ga masu zaɓe a jihohin Bayelsa, Kogi da Imo da kar guiwarsu ta sare bisa abun da INEC ta yi a zaɓen da ya gabata,!-->…