Hadejawa, Auyakawa Da Hausawa Sun Manta Muhimmancin Kujerarsu Ta Wakilci A Abuja
Daga: Ahmed Ilallah
Duk da kasancewar an tsara samun wakilcin al'ummah ne a majalissar dokoki ta kasa, don samun adalci da kuma ganin anyi aiyukan kasa daidai wa daida, bisa sa idon kowane dan kasa ta hanyar wakilin sa a wannan!-->!-->!-->…