Kwanan Nan Gwamnati Za Ta Buɗe Boda Don Hada-Hadar Kasuwanci – Wani Ɗan Majalisa
Dan Majalisar Tarayya mai wakiltar Mazaɓar Badagry, Mista Sesi Whingah, ya tabbatar wa al’ummar mazaɓarsa cewa gwamnatin Shugaba Bola Tinubu za ta buɗe iyakokin ƙasar nan don gudanar da ayyukan kasuwanci nan ba da jimawa ba.
Whingah ya!-->!-->!-->…