Kano Pillars Ta Sanyan Hannu Kan Ɗaukar Sababbin Ƴan Wasa 12, Ta Kuma Riƙe Ƴan Wasa 20 Gabanin Kakar…
Tawagar Kano Pillars FC, wacce ta lashe gasar Nigeria Premier Football League, NPFL, sau hudu, ta sanar da sababbin ‘yan wasan da ta dauka a hukumance gabanin kakar wasanni ta 2024/25.
An gudanar da taron bikin bayyana ‘yan wasan a!-->!-->!-->…