UNICEF Da Majalisar Dokokin Jigawa Sun Ƙaddamar Da Yaƙi Da Matsalar Yaran Da Ba Sa Zuwa Makaranta
Daga Bala Ibrahim
Majalisar Dokokin Jihar Jigawa tare da haɗin gwiwar Asusun Tallafawa Yara na Majalisar Ɗinkin Duniya (UNICEF) sun ƙaddamar da wani yunƙuri na magance yawan yaran da ba sa zuwa makaranta a jihar.
Jihar Jigawa!-->!-->!-->!-->!-->…