Ba Za Mu Ƙyale A Lalata Muhimman Kadarorin Ƙasa A Jihar Rivers Ba – Sojoji
Rundunar Sojin Najeriya ta bayyana cewa ba za ta zuba ido ta bar wasu mutane su lalata muhimman kadarorin ƙasa ba, musamman a Jihar Ribas, inda aka samu fashewar bututun mai a kwanan nan.
Daraktan Hulɗa da Jama’a na Rundunar Tsaro,!-->!-->!-->…