Zamfara: Ƴan Bindiga Sun Kashe Waɗanda Suka Kama Bayan Sun Karɓi Kuɗin Fansa Sama Da Naira Miliyan…
Al’umma a ƙauyen Banga da ke ƙaramar hukumar Kaura Namoda a Jihar Zamfara sun shiga cikin alhini bayan da aka kashe mutane 38 da aka sace musu, duk da cewa an biya ƴan bindigar sama da naira miliyan 50 a matsayin kuɗin fansa.
Shugaban!-->!-->!-->…