Jigawa Golden Stars Ta Koka Kan Zalunci Da Wulaƙancin Da Ta Fuskanta Yayin Karawa Da Barau FC A…
Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Jigawa Golden Stars FC ta kai koken hukuncin rashin adalci da cin zarafi da barazana ga ƴan wasan da jami’anta suka fuskanta yayin da suka kara da Barau FC ta Kano, a wasan da aka buga a ranar Asabar, 3 ga watan!-->…