Ƴan Majalisa Sun Karɓi Cin Hancin Maƙudan Kuɗaɗe Don Tabbatar Da Dokar Ta-Ɓaci A Ribas
Wasu ƴan majalisar dokokin Najeriya sun karɓi cin hanci har na $25,000 domin tabbatar da amincewa da dokar ta-ɓaci da Shugaba Bola Tinubu ya ayyana a Jihar Ribas, kamar yadda rahotanni suka bayyana.
Binciken PEOPLES GAZETTE ya!-->!-->!-->…