Zulum Ya Jagoranci Maidowa Da ’Yan Gudun Hijira Daga Chadi
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya jagoranci dawowar ’yan gudun hijira da suka tsere daga rikicin Boko Haram zuwa Baga Sola a Jamhuriyar Chadi.
Wadanda suka dawo sun hada da iyalai 1,768 da suka kunshi mutum 7,790 da aka!-->!-->!-->…