PDP Ta Sanar Da Rana Da Wajen Zaɓen Sabbin Shugabanninta
Jam’iyyar PDP ta sanya ranakun 15 zuwa 16 ga watan Nuwamba, 2025 domin gudanar da babban taronta na ƙasa da zaɓen sabbin shugabanni a birnin Ibadan.
A cewar wata sanarwa daga taron NEC da aka gudanar a Abuja, an amince da jadawalin!-->!-->!-->…