PDP Ta Yi Watsi Da Sakamakon Zaɓen Babura/Garki, Ta Ce “An Yi Amfani Da Ƙarfin Gwamnati”
Jam’iyyar PDP ta ƙi sakamakon zaɓen cike-gurin Babura/Garki a Jigawa, tana zargin an samu maguɗi, tsoratar da masu zaɓe da kuma sayen ƙuri’u a lokacin gudanar da zaɓen.
Umar Kyari, kakakin PDP na jihar, ya bayyana wa manema labarai a!-->!-->!-->…