DA ƊUMI-ƊUMI: Tinubu Ya Ce Manyan Makarantu Su Dakatar Da Ƙarin Kuɗin Makarantar Da Suka Yi
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci shugabannin makarantun gaba da sikandire na Gwamnatin Tarayya da su guji ƙarin kuɗaɗen makaranta da ake biya da kuma duba yiwuwar gujewa ƙarin a nan gaba don kar iyaye su fuskanci ƙarin shiga cikin!-->…