Wasu Gwamnonin Na Shirin Komawa APC Kuma Zargin Ƙuntatawa Ba Gaskiya Ba Ne – Gwamnan Nasarawa
Gwamnan Jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana cewa jam’iyyar APC na ƙara samun manyan ƴan siyasa daga jam’iyyun adawa da ke sauya sheƙa zuwa gare ta, yana mai musanta zargin ƙuntatawa da tsoratarwa daga ɓangaren gwamnati.
A hirar!-->!-->!-->…