Ƴan Sanda Sun Cafke Wanda Ya Kashe Tsohuwar Matarsa Da Ɗan Fashi A Jigawa
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta cafke mutum biyu da ake zargi da hannu a kisan kai da fashi da makami a sassa daban-daban na jihar.
Kakakin rundunar, SP Shi’isu Adam, ya bayyana cewa Iliyasu Musa, mai shekaru 40 daga ƙauyen!-->!-->!-->…