Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Africa
DA ƊUMI-ƊUMI: Sojoji Sun Yi Wa Shugaban Ƙasar Gabon Juyin Mulki
Da sanyin safiyar yau Laraba, sojoji suka sanar da yin juyin mulki a ƙasa Gabon, inda suka ce, sun tunɓuke Shugaban Ƙasar Ali Bongo wanda ya ƙara lashe zaɓe a ranar Asabar da ta gabata.
Ali Bongo dai ya fara mulkin ƙasar Gabon ne a!-->!-->!-->…
An Kashe Sojojin Nijar 17 A Iyakar Ƙasar Da Mali
An kashe sojojin Jamhuriyar 17 a jiya Talata a wani hari da ake zargin ƴan ta’adda ne suka kai musu a iyakar ƙasar ta yamma wadda ta haɗa ƙasar da Mali, in ji Ma’aikatar Tsaro ta ƙasar.
Ma’aikatar Tsaron ta ce, sojojin sun fuskanci!-->!-->!-->…
Masu Juyin Mulkin Nijar Zasu Yankewa Bazoum Hukuncin Cin Amanar Ƙasa
A ranar Lahadin da ta gabata ne da daddare, gwamnatin mulkin sojin Nijar ta yi iƙirarin yankewa tsohon shugaban ƙasar da ta tunɓukar, Mohammed Bazoum hukuncin cin amanar ƙasa.
Sojojin sun kuma kushe hukuncin shugabannin ƙasashen Afirka!-->!-->!-->…
Rasha Ta Gargaɗi Ecowas Kan Tura Sojoji Nijar
Ƙasar Rasha ta gargaɗi ƙungiyar Ecowas game da ɗaukar matakin soji da ta ce za ta yi kan sojojin da suka yi juyin mulki a Nijar.
Tana mai cewa matakin ka iya haifar da rikicin da zai daɗe ba a ga ƙarshensa ba.
Cikin wata sanarwa da!-->!-->!-->!-->!-->…
‘Dole Ne Mu Yi Amfani Da Tattaunawa’ – Bola Tinubu A Buɗe Taron ECOWAS Na 2 Kan Juyin Mulki A Nijar
Shugaban Najeriya, kuma Shugaban Ƙungiyar Bunƙasa Tattalin Arziƙin Africa ta Yamma, Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da jawabin buɗe taron ECOWAS karo na biyu kan juyin mulkin da sojoji suka yi a Jamhuriyar Nijar.
A cikin jawabin nasa,!-->!-->!-->…
JUYIN MULKI: Sarki Sunusi Lamido Ya Haɗu Da Sojoji Masu Mulkin Nijar
Sarkin Kano Mai Murabus, Alhaji Muhammadu Sunusi ya haɗu da shugabannin mulkin soja na Nijar a ƙasar ta Nijar ana tsaka da matsin lamba kan a dawo da Shugaba Mohammed Bazoum.
Sarkin wanda tsohon Gwamnan Babban Bankin Najeriya, CBN ne,!-->!-->!-->…
Bankin Duniya Ya Dakatar Da Bai Wa Uganda Bashi Saboda Dokar Hana Auren Jinsi
Bankin Duniya ya sanar da cewar zai dakatar da bai wa ƙasar Uganda sabon bashi saboda dokar hana auren jinsi da ƙasar ta samar.
Bankin da ke birnin Washington ya bayyana hakan ne a jiya Talata, inda ya ce, zai dena biyan kuɗaɗen aiwatar!-->!-->!-->…
Amurka Ta Ce In Aka Takura Mata Zata Mamayi Nijar
Ƙasar Amurka ta yi gargaɗi ga sojojin da ke mulki a Nijar da cewar, matuƙar ba a dawo da bin kundin tsarin mulkin ƙasar ba, to zata mamaye ƙasar.
Mai Riƙon Muƙamin Mataimakiyar Sakatariyar Harkokin Waje ta Amurka, Victoria Nuland ce ta!-->!-->!-->…
Sojojin Nijar Sun Naɗa Wani Masanin Tattalin Arziƙi A Matsayin Firaminista
Kusan mako biyu da sojoji suka karɓe mulkin Jamhuriyar Nijar, masu juyin mulkin sun bayyana sunan tsohon ministan tatattalin arziƙi, Ali Mahamman Lamine Zeine a matsayin sabon firaministan ƙasar.
A jiya da daddare ne, mai magana da!-->!-->!-->…
Sanatoci Sun Yi Watsi Da Buƙatar Tinubu Ta Yaƙar Jamhuriyar Nijar
Sanatocin Najeriya sun yi watsi da buƙatar Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta tura sojojin Najeriya don su kai ɗauki wajen kawar da waɗanda su ka yi juyin mulki a Jamhuriyar Nijar.
Wanna dai ya kawo ƙarshen shirye-shiryen da sojojin!-->!-->!-->…
‘Zai Iya Zamewa Yaƙi,’ Burkina Faso Da Mali Sun Goyi Bayan Sojojin Nijar Sun Kuma Gargaɗi ECOWAS
Sojojin da ke mulki a Burkina Faso da Mali sun yi gargaɗi kan yunƙurin amfani da ƙarfin soji a kan sojojin da suka yi juyin mulki a Nijar, inda suka ce yin hakan tsokanar yaƙi ce a Afirka ta Yamma.
Gargaɗin wanda ya zo a wata sanarwar!-->!-->!-->…
EU Ta Dakatar Da Tallafin Da Ta Ke Bai Wa Jamhuriyar Nijar
Ƙungiyar Tarayyar Turai, EU, ta ce ta dakatar da duk wani tallafi na kuɗi da take bai wa Nijar tare da yanke duk wata hulɗa a kan abin da ya shafi tsaro a tsakaninta da ita, biyo bayan juyin mulkin da sojoji suka yi a ƙasar.
!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: ECOWAS Ta Baiwa Sojojin Nijar Mako 1 Da Su Dawo Da Bazoum Kan Mulki
Mambobin ƙungiya ECOWAS a yau, sun bayar da wa’adin kwanaki bakwai ga sojojin Nijar da su dawo da bin tsarin mulkin ƙasar da kuma maido da Shugaban Ƙasar Muhammad Bazoum kan karagar mulki.
Wannan umarni na shugabannin ƙasashen Afirka ta!-->!-->!-->…
Cikakken Bayani Kan Sabon Shugaban Jamhuriyar Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani
A wuni na biyu bayan sojoji sun bayyana cewa sun kifar da gwamnatin shugaba Mohamed Bazoum, Janar Abdourahmane Tchiani (wanda ake kira Omar Tchiani) ya bayyana a kafar talabijin inda ya yi wa al'umma jawabi.
Ta tabbata cewa shi ne sabon!-->!-->!-->…
DA DUMI-DUMI: Motar Da Ta Kwaso ‘Yan Najeriya Daga Sudan Ta Kama Da Wuta
Daya daga cikin motocin bus da ke aikin kwashe ‘yan Najeriya daga birnin Khartoum na kasar Sudan mai fama da rikici zuwa gabar ruwan kasar ta Port Sudan inda zasu bi zuwa kasar Saudiyya ta kama da wuta da sanyin safiyar yau Litinin.
A!-->!-->!-->…
Adadin Wadanda Suka Mutu Sanadiyyar Rikicin Sudan Ya Kai 528
Kazamin rikicin da ake tafkawa tsakanin rundunar sojin Sudan da rundunar RSF, ya yi sanadin rayuka akalla 528 da raunata wasu 4,599.
Rahoton da ma’aikatar lafiya ta kasar ta fitar jiya, ya ce tsawaita tsagaita bude wuta ya sa yanayi ya!-->!-->!-->…
Mummunar Tsawa Ta Kashe Mutum 10 A Mozambique – Majalissar Dinkin Duniya
Majalisar Dinkin Duniya ta ce tsawa ta hallaka mutuane 10 bayan mamakon ruwan sama da kuma afkuwar wata mahaukaciyar guguwa a Mozambique.
Ofishin bayar da agaji na Majalissar Dinkin Duniya ta ƙara bayar da sanar cewa wasu mutum 11 sun!-->!-->!-->…