Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Babban Labari
SERAP Ta Bai Wa Tinubu Awanni 18 Da Ya Janye Ƙarin Kuɗin Man Fetur Tare Da Bincikar NNPCL
Ƙungiyar SERAP ta buƙaci Shugaba Bola Tinubu da ya umarci Kamfanin Man Fetur na Najeriya (NNPCL) da ya gaggauta sauƙe farashin fetur da aka ƙara wanda suka kira da ba bisa ƙa’ida ba.
Sun kuma buƙaci Shugaban ya umarci Ministan Shari’a!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Wasu Sojojin 196 Sun Miƙa Takardar Ajjiye Aiki Saboda Matsalolin Aikin
Aƙalla sojoji 196 da ke aikin yaki a yankin Arewa maso Gabas da sauran wuraren yaƙi sun rubuta takardun ajiye aiki ga shugaban rundunar sojin ƙasa, Laftanar Janar Taoreed Lagbaja, don yin ritaya da son ransu.
Matakin na su ya zo ne a!-->!-->!-->…
Tinubu Ya Amince Da Ajjiye Aikin Mai Magana Da Yawunsa, Yai Masa Fatan Alheri
Fadar Shugaban ƙasa ta sanar da karbar takardar ajiye aiki na dindindin daga mai Magana da Yawun Shugaban Ƙasa, Bola Tinubu, Ajuri Ngelale, saboda dalilai na ƙashin kansa da kuma matsalolin lafiyarsa.
Wannan ya bayyana ne a cikin wata!-->!-->!-->…
TSANANIN TSADAR FETUR: Wahala Na Jiran Iyaye, Ɗalibai Da Malamai Yayin Da Ake Shirin Komawa…
Yayin da makarantu ke shirin fara zangon karatu na 2024/2025 a faɗin Najeriya, ƙarin farashin man fetur da aka samu a makon da ya gabata ya jefa iyaye, dalibai, malamai, da masu makarantu cikin damuwa da tashin hankali.
Wasu masu!-->!-->!-->…
MATATAR DANGOTE: Babu Wani Tabbas Na Samun Sauƙin Farashi – NNPCL
Kamfanin Man Fetur na Najeriya (NNPCL) ya bayyana cewa ba shi da tabbacin cewa farashin man fetur zai ragu duk da fara ɗaukar mai daga matatar Dangote.
NNPCL zai fara ɗaukar man fetur daga matatar Dangote daga ranar 15 ga watan Satumba.!-->!-->!-->…
Gwamnati Zata Na Cajar N50 A Kan Duk Hada-Hadar Kuɗin Da Ta Kai N10, 000 A OPay
Bankin Yanar Gizo na OPay ya sanar da sabon haraji na N50 akan duk wata hada-hadar da ta kai N10, 000 ko sama da haka, tsarin da aka samar bisa ga dokokin Hukumar Tara Kudaden Haraji ta Kasa (FIRS).
Daga ranar Litinin, 9 ga Satumba,!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Mai Magana Da Yawun Shugaba Tinubu, Ngelale Ya Tafi Hutun Sai Baba Ta Gani
Mai bai wa Shugaban Ƙasa Bola Tinubu Shawara kan Harkokin Yaɗa Labarai, Ajuri Ngelale, ya tafi hutun sai baba ta gani saboda rashin lafiya ba tare da shiri ba.
Ngelale ya bayyana cewa ya ɗauki wannan matakin ne bayan shawarwari da!-->!-->!-->…
Talauci A Najeriya Zai Zarce Hasashen Bankin Duniya Kwanan Nan Saboda Tsadar Man Fetur
Masana tattalin arziƙi sun yi gargaɗin cewa adadin ƴan Najeriya da ke ƙasa da layin talauci na iya zarce hasashen Bankin Duniya na mutane miliyan 104, sakamakon hauhawar farashin fetur da matsalolin samar da abinci da ƙasar ke fuskanta.
!-->!-->!-->…
Ku Kare Kanku Daga Ƴanta’add, Gwamnan Katsina Ya Shawarci Ƴan Jiharsa
Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Umar Radda, ya yi kira ga al’ummar jihar da su ɗauki matakan kariya don kare kansu daga hare-haren ƴanbindiga da ke addabar jihar.
Ya bayyana hakan ne a taron dandalin tattaunawa da aka gudanar mai taken:!-->!-->!-->…
Tinubu Na Ƙoƙarin Ɗabbaƙa Cigaban Ababen More Rayuwa Irin Na China A Najeriya
Shugaban kasa Bola Tinubu ya nuna kudirinsa na kwaikwayon cigaban kasar Sin a fannin ababen more rayuwa a Najeriya bayan ziyararsa zuwa kasar.
Ya bayyana hakan ne yayin ganawa da kungiyar 'yan Najeriya mazauna kasar Sin (NIDO China) da!-->!-->!-->…
Ba Mu Hana Ƴan Ƙasa Da Shekara 18 Rubuta WASSCE Da NECO Ba – Ministan Ilimi
Ma’aikatar Ilimi ta Tarayya ta fayyace cewa ba ta dakatar da ɗaliban da ba su kai shekara 18 ba daga rubuta jarrabawar WASSCE ko NECO.
Ƙaramin Ministan Ilimi, Dr. Yusuf Sununu ne ya bayyana haka a Abuja yayin da yake amsa tambayoyi daga!-->!-->!-->…
Ƴanta’adda Sun Mayar Mu Bayi, Suna Sa Mu Aiki A Gonakinsu – Ƴan Jihar Niger
Mutanen da ke zaune a wasu garuruwa da ke fama da matsalar tsaro a Ƙaramar Hukumar Shiroro da ke Jihar Neja, sun koka cewa ƴan ta’adda da ƴan bindiga na bautar da su wajen aikin gona a gonakin su.
An gano cewar, shugaban wata ƙungiyar!-->!-->!-->…
CAC Ta Gargaɗi Masu POS Da Ba Su Yi Rijista Ba, Ta Ce Ana Iya Rufe Asusunsu
Hukumar CAC ta gargadi masu gudanar da kasuwancin POS da ba su yi rijista ba yayin da wa’adin da aka ba su ya ƙare.
Tun a baya dai aka sanar da su wa’adin yin rijista da aka ayyana tun ranar 7 ga Yuli, 2024, kuma wa’adin ya cika a ranar!-->!-->!-->…
Iya Masu NIN Number Ne Zasu Mori Sayen Shinkafa Kan Farashin Naira 40,000
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa kawai mutanen da ke da Lambar Shaidar Ɗan Ƙasa ta NIN ne za su samu damar sayen buhun shinkafa mai nauyin 50kg a farashin N40, 000 a matsayin wani bangare na tallafin abinci ga ƴan Najeriya.
Shugaban!-->!-->!-->…
Sai Ranar 15 Ga Satumba Man Ɗangote Zai Shiga Gidajen Man Najeriya – NNPC
Matatar Man Fetur ta Dangote zata fara cika kasuwar man fetur da mai daga ranar 15 ga Satumba, 2024, kamar yanda Kamfanin Man Fetur na Najeriya, NNPCL, ya sanar.
Sanarwar da Olufemi Soneye, Jami’in Hulda da Jama’a na NNPCL ya!-->!-->!-->…
Ƴan Najeriya 9 Da Aka Tabbatar Da Sunayensu Don Karɓar Kyautar Ballon d’Or
Kyautar Ballon d'Or ce mafi girman nasarar kowane ɗan wasan ƙwallon ƙafa, wadda ake bayarwa duk shekara ga mafi kyawun 'yan wasa mata da maza a duniya.
Tun daga kafuwarta a shekarar 1956, ta zama alamar babbar lambar yabo da kowane ɗan!-->!-->!-->…
Kano Pillars Ta Sanyan Hannu Kan Ɗaukar Sababbin Ƴan Wasa 12, Ta Kuma Riƙe Ƴan Wasa 20 Gabanin Kakar…
Tawagar Kano Pillars FC, wacce ta lashe gasar Nigeria Premier Football League, NPFL, sau hudu, ta sanar da sababbin ‘yan wasan da ta dauka a hukumance gabanin kakar wasanni ta 2024/25.
An gudanar da taron bikin bayyana ‘yan wasan a!-->!-->!-->…
YANZU-YANZU: Ɗaliban Najeriya Zasu Rufe Duk Manyan Birane, Yayin Da NANS Ta Ba Da Sanarwar Fara…
Kungiyar Daliban Najeriya, NANS, ta fitar da sanarwar shirin rufe dukkan manyan biranen Najeriya, daga ranar 15 ga Satumba, 2024.
Zanga-zangar na da nufin nuna rashin amincewa da ƙarin farashin man fetur da kuma zargin rashin kwarewa da!-->!-->!-->…
Adadin Karɓar Rigakafi Ya Ƙaru Zuwa Kashi 49% Cikin Shekara Biyar A Jigawa – Hukuma
Daraktan Kiwon Lafiya a Matakin Farko na Jihar Jigawa, Dr. Shehu Sambo, ya ce adadin rigakafi ya karu daga kashi bakwai cikin dari a shekarar 2016 zuwa kashi 49 cikin dari a shekarar 2021.
Sambo ya bayyana hakan ne yau Laraba a Dutse,!-->!-->!-->…
Yawan Wutar Lantarki Ya Kai Megawatt 5,313, Karo na Farko Cikin Shekaru 3 – Minista
Yawan wutar lantarki a Najeriya ya karu zuwa megawatt 5,313 a ranar Litinin da ta gabata, karo na farko cikin shekaru uku, a cewar Ma’aikatar Wutar Lantarki.
Wannan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Bolaji Tunji, Mai ba da shawara ta!-->!-->!-->…