Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Babban Labari
Najeriya Na Neman Sabon Bashin Naira Tiriliyan 1.2 Da Wasu Basussukan Daga Bankin Duniya
A yanzu haka Gwamnatin Tarayya na tattaunawa da Bankin Duniya kan sabon bashin da ya kai dalar Amurka biliyan 1.5 daidai da naira Tiriliyan 1.2, kamar yanda jaridar PUNCH ta gano.
Gwamnatin na neman bashin ne da a kai wa take da HOPE!-->!-->!-->…
YANZU-YANZU: Dalilin Da Ya Sa Kotu Ta Ƙwace Nasarar Abba Gida-Gida Ta Bai Wa Gawuna Kano
Kotun Sauraron Ƙararrakin Zaɓe ta Zaɓen Gwamnan Kano ta soke nasarar da Abba Kabir Yusuf ya samu a zaɓen gwamnan Kano na ranar 18 ga watan Maris saboda aringizon ƙuri’u, inda ta bayyana Nasir Yusuf Gawuna na jam’iyyar APC a matsayin wanda!-->…
Tinubu Ya Naɗa Hakeem Baba Ahmed A Matsayin Mai Bayar Da Shawara Na Musamman
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Mai Magana da Yawun Ƙungiyar Dattawan Arewa, Dr. Hakeem Baba-Ahmed a matsayin Mai Bayar da Shawara na Musamman a Kan Harkokin Siyasa a Ofishin Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima.
Baba-Ahmed!-->!-->!-->…
Tinubu Ya Naɗa Madadin Garba Shehu Da Wasu Muƙaman Da Dama
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa tshohon Babban Manaja kuma Editan Jaridar Leadership, Kingsley Stanley Nkwocha, a matsayin Babban Mai Temakawa Shugaban Ƙasa, SSA a ɓangaren Kafafen Yaɗa Labarai da Sadarwa.
Shugaban ya naɗa!-->!-->!-->…
Gwamnan Jigawa Ya Gargaɗi JSIEC Da Ta Bayar Da Dama Ga Duk Jam’iyyu A Zaɓen Ƙananan Hukumomin Da Ke…
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi ya gargaɗi Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Jihar Jigawa, JSIEC da ta bayar da dama ga kowacce jam’iyya a zaɓuɓɓukan ƙananan hukumomi da ke tafe a jihar.
Wannan na ƙunshe ne cikin takardar sabunta!-->!-->!-->…
Gwamnatin Jigawa Za Ta Kafa Hukumar Yaƙi Da Cin Hanci, Yayin Da Fursunoni 1,576 Cikin 1,718 A Jihar…
Gwamnatin Jihar Jigawa ta ce, akwai matasa ƴan fursuna guda dubu 1,576 da ke zaman gidajen yari a jihar cikin fursunoni dubu 1,718 da ake da su a gidajen yarin jihar.
Kwamishinan Shari’a na Jihar, Barrista Dr. Musa Adamu Aliyu ne ya!-->!-->!-->…
YAJIN AIKI: Yayin Da NLC Ke Shirin Tsunduma Yajin Aiki, Gwamnatin Tarayya Ta Gayyace Ta Zaman…
Gwamnatin Tarayya ta kuma gayyatar shugabancin Ƙungiyar Ƴan Ƙawadago, NLC, zuwa wajen zaman tattaunawa domin magance matsalolin da za su sa ƙungiyar shiga yajin aiki.
An tsara cewar za a gudanar da zaman ne tsakanin ɓangarorin biyu a!-->!-->!-->…
YANZU-YANZU: Tinubu Ya Naɗa Jamila Da Ayodele A Matsayin Ministocin Matasa
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa Dr. Jamila Bio Ibrahim da Mr. Ayodele Olawande a matsayin ministocin da za su jagoranci Ma’aikatar Matasa ta Tarayya.
Sanarwar naɗin na su ta fito ne a wani jawabi da Mai Bayar da Shawara na!-->!-->!-->…
Tinubu Ya Karya Dokar CBN Wajen Naɗa Madadin Emefiele, In Ji Wani Lauya
Babban Daraktan Ƙungiyar Wayar da Kan Ƴan Ƙasa kan Ƴancin Kai ta CASER, Frank Tietie ya ƙalubalanci Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu bisa karya dokar Babban Bankin Najeriya, CBN kan cire tsohon gwamnan Babban Bankin, Godwin Emefiele, tsofin!-->…
JERIN SANAYE: Gwamnati Ta Goge Baragurbin Apps Na Bayar Da Bashi
Adadin apps na bayar da bashi da aka goge ya ƙaru daga tara zuwa 37, kamar yanda Hukumar Kula da Haƙƙin Mai Saye da Gogayya Tsakanin Kasuwanci ta Tarayya, FCCPC, ta fitar.
Haka kuma adadin apps na bayar da bashi waɗanda gwamnati ta!-->!-->!-->…
Kotun Zaɓe Ta Tabbatar Da Nasarar Tinubu, Ta Ce Masu Ƙalubalantarsa Sun Rasa Hujjoji
Kutun Sauraron Ƙararrakin Zaɓen Shugaban Ƙasa a yau Laraba ta yanke hukuncin cewar, waɗanda su ke ƙalubalantar zaɓen shugaban ƙasa, sun gaza gabatar da hujjojin da ke nuni da cewar akwai kuskure a bayyana Bola Ahmed Tinubu a matsayin wanda!-->…
DSS Ta Kama Jami’in Gwamnati Da Karkatar Da Kayan Tallafin Rage Raɗaɗi
Rundunar Tsaro ta Farin Kaya, DSS, ta kama wani ma’aikacin Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Jihar Nasarawa da wasu mutane da yake aiki da su, bisa zargin karkatar da kayan tallafin da aka tanadarwa talakawan da ke cikin matsatsi.
Ana!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: A Ƙarshe Dai NNPP Ta Kori Kwankwaso Saboda Yi Wa Jam’iyyar Zagon Ƙasa
Tsagin jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ƙarƙashin shugabancin Major Agbo ta kori ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar a zaɓen da ya gabata, Sanata Rabiu Kwankwaso saboda zargin aikata zagon ƙasa ga jam’iyyar da kuma badaƙalar!-->…
ASUU, ASUP, Bankuna Da Ma’aikatan Wutar Lantarki Sun Shiga Yajin Aiki Ƙarƙashin NLC
Ƙungiyoyin da ke ƙarƙashin Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya, NLC, sun jaddada goyon bayansu na shiga yajin aikin gargaɗi na kwanaki biyu da NLC ta fara a yau Talata.
Ƙungiyoyin sun haɗa da Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa, ASUU; Ƙungiyar!-->!-->!-->…
NLC Ta Ƙi Yarda Da Kiran Gwamnatin Tarayya, Ta Jaddada Shiga Yajin Aiki
Shugabancin Ƙungiyar Ƙwadago, NLC, ya bijirewa zaman da Ministan Ƙwadago da Ɗaukar Ma’aikata, Simon Lalong ya kira domin dakatar da yajin aikin kwanaki biyu da NLC ta fara a yau Talata.
A zaman da aka gudanar jiya Litinin da yamma, iya!-->!-->!-->…
NNPP Za Ta Binciki Kwankwaso Kan Zargin Badaƙalar Sama Da Naira Miliyan Dubu Na Jam’iyya
Ɗaya daga cikin tsagin jami’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ƙarƙashin jagorancin Major Agbo, ya sanar da cewar zai binciki ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar a zaɓen da ya gabata, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da wasu makusantansa!-->…
Shugaban Ƙasa Tinubu Ya Dawo Da Dukkan Ambasadojin Najeriya Gida
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya dawo dukkan ambasadojin Najeriya da ke ƙasashe daban-daban gida, in ji Ma’aikatar Harkokin Ƙasashen Waje.
Wannan na cikin sanarwar da Mai Taimakawa na Musamman kan Harkokin Sadarwa da Yaɗa Labarai na!-->!-->!-->…
Gwamnan Kano Ya Naɗa Ƙarin Masu Ba Shi Sahawara Guda 14 Da Masu Ba Shi Rahoto Guda 44
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, a yau Asabar hya sanar da ƙarin wasu masu ba shi shawara da ya naɗa su 14 da kuma manyan masu ba shi rahoto daga ma’aikatu da hukumomi a jihar su 44.
Wannan sanarwar na ƙunshe ne cikin snarwar da!-->!-->!-->…
Za A Siyar Da Litar Fetur Ƙasa Da Naira 200 Idan Matatun Mai Na Aiki
Shugaban Ƙungiyar Dillalai Man Fetur Masu Zaman Kansu ta Najeriya, IPMAN, reshen Jihar Rivers, Joseph Obele, ya yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta tabbatar da cewar an gyara matatun man Najeriya kamar yanda aka tsara.
Ya ce, farashin!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: NLC Za Ta Yi Yajin Aikin Gargaɗi Na Kwana Biyu A Farkon Mako Mai Zuwa
Ƙungiyar Ƙwadago, NLC, za ta fara gudanar da yajin aikin gargaɗi na kwanaki biyu a ranar Talata, 5 ga Satumba, 2023 saboda nuna rashin jin daɗinta ga gwamnati na gazawa wajen magance raɗaɗin ƙuncin rayuwar da janye tallafin man fetur ya!-->…