Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Babban Labari
PDP Ta Cika Shekaru 25 Da Kafuwa, Ta Ce Shekarunta Na Mulki Ne Gwalagwalai Ga Najeriya
A jiya Alhamis ne, jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ta cika shekaru 25 da kafuwa, inda ta bayyana shekarunta 16 na mulkin Najeriya a matsayin shekarun da suka zama gwalagwalai ga Najeriya da ƴan Najeriya.
A wani jawabi da yai!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Ta Sanar Da Rufe Filin Jirgin Sama Na Lagos
Ministan Harkokin Jiragen Sama da Bunƙasa Hanyoyin Sararin Samaniya, Festus Keyamo ya umarci dukkan jiragen sama da su bar filin jirgin na Murtala Muhammed International Airport, MMIA, da ke Lagos daga ranar 1 ga watan Oktoba, 2023.
!-->!-->!-->…
Jigawa Za Ta Siyo Buhun Shinkafa Dubu 42, Za Ta Biya Wa Ɗaliban Jami’a Kuɗin Makaranta
Gwamnatin Jihar Jigawa ta amince da samar da kayan tallafin rage raɗaɗin janye tallafin man fetur, biyawa ɗaliban jihar kuɗin karatu a jami’o’i da kuma siyo taraktocin noma guda 54 domin manoman jihar.
Gwamnatin ta amince da aiwatar da!-->!-->!-->…
Next Jigawa Ta Shirya Taron Tattaunawa Don Magance Matsalar Ƙarancin Ma’aikata A Jigawa
Ƙungiyar NEXT JIGAWA da tallafin PERL ECP sun shirya Tattaunawa Tsakanin Masu Ruwa da Tsaki da nufin magance matsalar da ta addabi tsarin ma’aikata a Jihar Jigawa.
Tattaunawar da ta haɗa da ma’aikatan gwamanati, sarakunan gargajiya da!-->!-->!-->…
NA MUSAMMAN: LGs A Jigawa Sun Gaza Shigar Da Kuɗin Fansho Kimanin Naira Biliyan 3.2
Ƙananan Hukumomi 27 na Jihar Jigawa sun gaza shigar da a ƙalla naira biliyan 3.2 na gudunmawar fansho tsawon shekaru kamar yanda jaridar PREMIUM TIMES ta gano.
Wasu takardu na gwamnati da jaridar ta samu sun bayyana cewar, ƙananan!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Sojoji Sun Yi Wa Shugaban Ƙasar Gabon Juyin Mulki
Da sanyin safiyar yau Laraba, sojoji suka sanar da yin juyin mulki a ƙasa Gabon, inda suka ce, sun tunɓuke Shugaban Ƙasar Ali Bongo wanda ya ƙara lashe zaɓe a ranar Asabar da ta gabata.
Ali Bongo dai ya fara mulkin ƙasar Gabon ne a!-->!-->!-->…
Gwamna Namadi Ya Naɗa Masu Ba Shi Shawara Na Musamman Guda 35
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar A. Namadi ya amince da naɗin kashin farko na masu ba shi shawara, inda ya naɗa manyan masu ba shi shawara guda biyu da kuma masu ba shi shawara guda talatin uku.
Naɗin na ƙunshe ne cikin sanarwar da!-->!-->!-->…
JERIN SUNAYE: Sojojin Da Suka Mutu Sanadiyar Harbo Jirginsu Da Ƴan-ta’adda Suka Yi A Neja
Sojojin Najeriya sun yi jana'izar sojojin da suka rasa rayukansu a sanadiyar hatsarin jirginsu da ƴan-ta’adda suka jawo da kuma waɗanda aka kai harin kwanton ɓauna.
A makon da ya gabata ne, sojojin Najeriya suka bayyana cewar jami’ansu!-->!-->!-->…
Gwamna Namadi Ya Naɗa Ƙwararrun Masu Ba Shi Shawara Guda 6
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi ya amince da naɗin Ƙwararrun Masu Ba Shi Shawara guda shida.
Sanarwar naɗin na ƙunshe ne a sanarwar da Sakataren Gwamnatin Jiha, Malam Bala Ibrahim ya sanya wa hannu, sannan Jami’in Hulɗa da!-->!-->!-->…
Tinubu Ya Amsa Cewar Akwai Kurakurai A Takardun Karatunsa Na Jami’ar Jihar Chicago
Shari’ar da ɗan takarar jami’iyyar PDP a zaɓen shugaban ƙasa na 2023, Atiku Abubakar ya shigar ya neman Jami’ar Jihar Chicago ta bayyana bayanan karatun Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu a cikinta ya ɗauki sabon salo, inda Tinubu ya karɓi!-->…
Sojojin Najeriya Da Na Birtaniya Za Su Yi Aiki Tare Wajen Kawo Ƙarshen Boko Haram – Badaru
Ministan Tsaro, Muhammad Badaru Abubakar ya ce, Najeriya za ta ƙarfafa alaƙa da ƙasar Birtaniya domin magance matsalar tsaro a Najeriya.
Badaru ya bayyana hakan ne a yau, lokacin da wakilan ƙasar Birtaniya ƙarƙashin Ministan Sojojin!-->!-->!-->…
Ƴan-ta’adda 41 Ne Suka Mutu A Faɗan Da Ya Ɓarke Tsakanin Boko Haram Da ISWAP A Borno
Mayaƙan Boko Haram da na ISWAP a ƙalla 41 aka kashe bayan ɓarkewar faɗa tsakanin ƴan ƙungiyoyin a jiya Laraba a Jihar Borno.
Bayanai sun tabbatar da cewar, mayaƙan ISWAP waɗanda suka je wajen faɗan a kan ƙananan jiragen ruwa, sun!-->!-->!-->…
Jihar Kaduna Ta Fara Gina Babban Birni Mai Gidaje Dubu 500,000 Don Talakawa
Gwamnatin Jihar Kaduna ta fara gina babban birni mai ɗauke da gidaje 500,000 don talakawa da marassa ƙarfi mazauna jihar.
Wannan babban birni dai, gwamnatin za ta gina shi ne, haɗin guiwa da kamfanin ƙasar Qatar mai suna Qatar!-->!-->!-->…
Ministoci 8 Da Ƴan Najeriya Ke Mamakin Muƙaman Da Tinubu Ya Ba Su
Duba da yanayin aiki da karatun da waɗanda Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya tura wa Majalissar Sanatoci domin tantancewa, ƴan Najeriya ciki har da su kansu sanatocin, sun yi tsammani daban da abun da suka gani a matsayin muƙaman da!-->…
Tallafin Naira Biliyan Biyar Ba Zai Magance Talauci Ba, In Ji NLC
Shugaban Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya, NLC, Joe Ajero ya bayyana cewar, tallafin naira biliyan biyar ga kowacce jiha, wanda Gwamnatin Tarayya ta sanar bai kai kowa ya samu naira dubu 1500 ba, idan aka raba wa ƴan Najeriya sama miliyan 133!-->…
Gwamnoni Ba Abun Yarda Ba Ne Kan Tallafin Da Za A Rabawa Talakawa – NLC
Ƙungiya Ƙwadago ta ƙwanƙwashi Gwamnatin Tarayya kan sakin kuɗi naira biliyan 180 ga gwamnonin jihohi a matsayin kuɗin tallafawa talakawa wajen magance matsalolin da janye tallafin man fetur ya tsunduma shi a ciki.
Ƙungiyar Ƙwadago, NLC,!-->!-->!-->…
JANYE TALLAFI: Jihohi Zasu Samu Naira Biliyan 5 Kowaccensu A Matsayin Tallafi
Gwamnatin Tarayya ta amince da fitar da naira biliyan 5 ga kowacce jiha da Babban Birnin Tarayya domin su samu damar samar da abincin da zasu rabawa talakawa a jihohinsu.
Gwamna Babagana Zulum na Jihar Borno ne ya bayyana hakan yau a!-->!-->!-->…
Kar Ku Bari Shugaban Ƙasa Da Gwamnoni Su Wulaƙanta Ku – Sarki Sunusi Ga Ƴan Najeriya
Bayan nazarin abubuwan da suke ƙasar nan, Sarkin Kano na 14, Mai Martaba Sunusi Lamido Sunusi II ya ce, ƴan Najeriya na karɓar wulaƙanci da yawa daga ƴan siyasar da suka rena su.
Ya yi kiran ƴan Najeriya da kar su bari shugaban ƙasa ko!-->!-->!-->…
NAƊIN MINISTOCI: Tinubu Ya Naɗa Kansa Babban Ministan Mai, Zai Rantsar Da Ministoci Ranar Litinin
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa kansa Babban Ministan Albarkatun Mai na ƙasa yayin da ya naɗa tsohon sanata, Sanata Heineken Lokpobiri a matsayin Ƙaramin Ministan Albarkatun Mai.
Kamar dai yanda ya kasance a shugaban ƙasar da ya!-->!-->!-->…
JERIN SUNAYE: Tinubu Ya Naɗa Badaru Ministan Tsaro, Wike Ministan Abuja, Ya Bai Wa Saura Muƙamansu
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya saki sunayen sabbin ministocinsa da ofisoshin da ya ba su.
Tsohon Gwaman Jihar Jigawa, Muhammad Badaru Abubakar ya samu muƙanmin ministan tsaro, sai kuma tsohon Gwamnan Jihar Rivers, Nyesom Wike ya!-->!-->!-->…