Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Babban Labari
Sai An Ba Da Cin Hanci Kafin A Karɓi Ƙudiri A Majalissa – Hon. Kamfani Auyo
Dan Majalisar Wakilai Hon Ibrahim Usman Auyo daga mazaɓar Hadejia/Auyo/Kafin Hausa a Jihar Jigawa ya yi zafafan tuhume-tuhume cikin wani bidiyo da ya yaɗu inda ya bayyana cewa wasu ƴan majalisa na karɓar kuɗi kafin su ɗauki nauyin gabatar!-->…
APC Ta Kira Alƙaliyar Kotun Da Ta Kira Ta Ƙungiyar Ta’addanci Da Jahila
Babbar jam’iyyar siyasar Najeriya, APC, ta bi sahun babbar jam’iyyar adawa, PDP wajen yin Allah wadai da hukuncin Kotun Tarayyar Kanada da ya sanya su cikin ƙungiyoyin ta’addanci, kamar yadda jaridar The PUNCH ta rawaito.
Hukuncin,!-->!-->!-->…
NELFUND Ya Fitar Da Sabon Bayani Kan Kuɗaɗen Da Yake Bai Wa Ɗalibai
Asusun Lamunin Dalibai na Ƙasa (NELFUND) ya ce ya riga ya raba naira biliyan 86 don tallafa wa ɗalibai 449,000 cikin buƙatu 735,000 da aka samu zuwa yau, kamar yadda Akintunde Sawyerr ya bayyana a shirin Sunrise Daily na Channels!-->…
Wata Kotu Ta Bayyana APC Da PDP A Matsayin Ƙaungiyoyin Ƴan Ta’adda Sai Dai PDP Ta Musanta
PDP ta ƙaryata rahotannin cewa wata Kotun Tarayya a Kanada ta ayyana PDP da APC a matsayin ƙungiyoyin ta’addanci, inda gwamnatin tarayya ke shirin fitar da martani a yau, kamar yadda Daily Trust ta ruwaito.
Mamba a Kwamitin Zartarwa,!-->!-->!-->…
Tashin Hankali A PDP: Shugabancin Jam’iyyar Ya Barranta Kansa Da Batun Neman Komawar Jonathan Da…
Tashin hankali ya sake kunno kai a jam’iyyar PDP yayin da ake tunkarar zaɓen shugaban ƙasa na 2027, bayan labarin cewa wasu manyan ƴan jam’iyyar na ƙoƙarin mayar da tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan da tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa!-->…
FIRS, Customs, NUPRC, NIMASA, da NNPC Zasu Fuskanci Cikakken Bincike Kan Hada-Hadar Kuɗaɗensu
Shugaban ƙasa, Bola Tinubu, ya umarci a gudanar da cikakken bincike kan dukkan cire kuɗaɗe da tsarin riƙe kudade da hukumomin tara kuɗaɗe ke yi, ciki har da FIRS, Customs, NUPRC, NIMASA, da NNPC.
Wannan mataki na nufin ƙara adana!-->!-->!-->…
Tinubu Ya Naɗa Sabbin Shugabanni A Hukumar NCC Da Asusun USPF
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana sababbin naɗe-naɗe a hukumar Nigerian Communications Commission (NCC) da Universal Service Provision Fund (USPF) domin ƙara inganta aikin fasahar sadarwa da isar da intanet a yankunan karkara.
!-->!-->!-->…
Gwamnati Tarayya Zata Kori Ma’aikata 3,598, Ta Kira Su Tantancewa
Hukumar Kula da Ayyukan Ma’aikatan Gwamnatin Tarayya (FCSC) ta fitar babban gargaɗi ga ma’aikata 3,598 da suka ƙi zuwa tantancewa a 2021, tana mai cewa duk wanda ya sake ƙin zuwa wannan lokaci za a ɗauka yana da takardun bogi ne.
Wannan!-->!-->!-->…
EFCC Ta Tsare Tsohon Gwamnan Sokoto Tambuwal Kan Zargin Cire Biliyoyin Nairori
Tsohon Gwamnan Jihar Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal, ya shiga hannun hukumar EFCC inda aka yi masa tambayoyi kan zargin cire kuɗaɗen gwamnati har Naira biliyan 189 a yanayin da ya saɓa da dokar hana safarar kuɗi ta 2022.
Rahotanni sun!-->!-->!-->…
Jihohi da Yawan Masu Nema: Masu Neman Aiki Miliyan 1.91 Na Rige-Rigen Samun Aikin Para-Military A…
Hukumar Civil Defence, Correctional, Fire and Immigration Services Board (CDCFIB) ta bayyana cewa sama da masu neman aiki miliyan 1.91 ne suka yi rajista don neman guraben aiki a hukumomin tsaro na para-military a wannan shekarar.
!-->!-->!-->…
Babu Gaskiya a Jita-Jitar Rashin Lafiyar Tinubu – Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yi Zazzafan Raddi
Mai taimaka wa Shugaba Bola Tinubu kan harkokin wallafa, AbdulAziz AbdulAziz, ya ƙaryata rahoton wata jaridar yanar gizo, International Centre for Investigative Report (ICIR), da ta yi zargin cewa shugaban ƙasa yana fama da rashin lafiya.
!-->!-->…
Shin Jonathan Na Da Hurumin Tsayawa Takara A 2027? Nazarin Dokar 2017 Da Hukuncin Kotu Na 2022
Yayin da ake ci gaba da hasashe kan zaɓukan shugaban ƙasa na 2027, TIMES NIGERIA ta kalli tushen doka kan wata muhimmiyar tambaya: shin tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan zai iya sake tsayawa takara?
Muhawarar ta ta’allaƙa ne kan!-->!-->!-->…
Siyasar 2027: Shin Atiku Ya Jinkirta Shiga ADC Saboda Raɗe-Raɗin Jonathan Ne Zai Yi Mata Takara?
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya jinkirta shirin karɓar katin shaidar zama ɗan jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), a daidai lokacin da ake raɗe-raɗin tsohon Shugaba Goodluck Jonathan na shirin yin takarar!-->…
Zargin Kisa: Wanda Ake Tuhuma Da Kashe Jami’in Civil Defense Ya Mutu Yayin Yunƙurin Tserewa
Daga: Mika'il Tsoho, Dutse
Hukumar Tsaron Fararen Hula ta Najeriya (NSCDC) ta bayyana kama wani mai suna Salisu Muhd mai shekaru 45, da ake zargi da hannu a kisan gilla da aka yi wa jami’insu, Bashir Adamu Jibrin, a kasuwar Shuwarin a!-->!-->!-->…
ASUU Za Ta Tsunduma Sabon Yajin Aiki, Ta Ce Malamai Na “Koyarwa Cikin Yunwa”
Ƙungiyar Malaman Jami’o’in Najeriya (ASUU) ta yi gargaɗin cewa za ta sake tsunduma yajin aiki na ƙasa baki ɗaya idan gwamnati ta gaza magance matsalolin da suka daɗe suna addabarta da suka haɗa da rashin biyan haƙƙoƙi, lalacewar kayan!-->…
Rikicin PDP Ya Ƙara Ƙamari, Sule Lamido Ya Nemi A Kori Wasu Jiga-Jigan Jam’iyyar
Jigo a Jam’iyyar PDP, Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido, ya nemi a kori Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, da tsoffin gwamnonin jihohin Benue da Abia, Samuel Ortom da Okezie Ikpeazu, daga jam’iyyar Peoples Democratic Party!-->…
Niger: Haɗakar Rundunar Tsaro Ta Hallaka Ƴan Bindiga Da Dama A Ƙaramar Hukumar Shiroro, Ta Kuma Rasa…
A jihar Neja, sojojin Najeriya tare da haɗin gwiwar rundunar tsaro ta haɗaka da goyon bayan bayanan sirri daga hukumar DSS sun kashe aƙalla ƴan bindiga 45 a wani farmaki da suka kai a garin Iburu da ke ƙaramar hukumar Shiroro.
Rahotanni!-->!-->!-->…
Ana Ayyukan Raya Ƙasa Ne A Inda Zasu Yi Amfani, Martanin Abdulaziz Abdulaziz Ga Kwankwaso
Mai bai wa Shugaban Ƙasa shawara kan kafafen yaɗa labarai ɓangaren jaridu, Abdulaziz Abdulaziz, ya ce gwamnatin Tinubu na gudanar da ayyukan tituna ne bisa la’akari da amfanin da zasu yi wa tattalin arziƙin ƙasa da ƴan ƙasa gaba ɗaya.
A!-->!-->!-->…
Kotu Ta Yanke Wani Muhimmin Hukunci Kan Shigar Ƴan Mata Masu Hidimar NYSC
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yanke hukuncin cewa hana mata masu hidimar ƙasa (NYSC) sanya siket saboda wasu dalilai ya saɓa wa kundin tsarin mulkin Najeriya.
A hukuncin da mai shari’a Hauwa Yilwa ta yanke a ranar 13 ga Yuni 2025,!-->!-->!-->…
Shugaban Ƙasa Tinubu Ya Faɗawa Gwamnoni Magana Kan Kuɗaɗen Da Suke Samu Daga Asusun Tarayya
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci gwamnonin jihohi da su tabbatar da cewa kuɗaɗen da suka karɓa daga gwamnatin tarayya sun haifar da gagarumin ci gaba, musamman a matakin ƙananan hukumomi.
Ya bayyana hakan ne a yayin taron!-->!-->!-->…