Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Babban Labari
INEC Ta Dakatar Da Kwamishinanta Da Ya Sanar Da Zaben Adamawa
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC, ta umarci Kwamishinanta na Jihar Adamawa, Yunusa Ari da ya tsame kansa daga dukkan wasu aiyuka da suka shafi hukumar har zuwa umarni na gaba.
A wata wasika da aka sanyawa hannu ranar Litinin,!-->!-->!-->…
Jure Ƙishi Ba Juriya Ba Ce Gangancin Jefa Kai Cikin Matsalar Ƙoda Ne
Daga: Sama’ila Bature Jahun
Masana kiwon lafiyar ƙoda sun bayar da shawarar shan tsabtataccen ruwa aƙalla lita 2 zuwa 3 a kowace rana. Wato lita 2 (pure water 4) zuwa 3 (pure water 6) shi ne mafi ƙarancin ruwan da mutum ya kamata ya sha!-->!-->!-->…
Amfanin Zogale Ga Fatar Dan Adam
Daga: Hafsat Abubakar Sadiq
Wani lokaci abubuwa masu girma sukanzo a karamar suffa, kamar dai zogale, da ya kasance ƙananan ganye mai tarin albarka da kara lafiya. Kazalika ba kadai ganyen bane mai amfani, kowanne ɓangare na wannan!-->!-->!-->…
‘Yan Sa-Kai Sun Kashe Makiyaya 12 A Sokoto
Kungiyar Fulani makiyaya ta Miyetta Allah ta yi shelar cewar ‘Yan sa-kai a jihar Sokoto sun halaka mambobin ta 12 sakamakon wani farmakin da suka kai a matsugunansu da ke yankin Gwadabawa.
RFI Hausa ta rawaito cewa, shugaban kungiyar ta!-->!-->!-->…
Za A Yi Muhawara Da Sheikh Idris Dutsen Tanshi Da Malamai Kan Zargin Munana Kalamai Ga Manzon Allah…
Hukumar Shari’ar Musulunci ta Jihar Bauchi ta yi ƙarin haske a kan dalilanta na ɗage zaman tattaunawa da ta shirya da Sheikh Idris Abdul’aziz, wanda ake zargi da munana kalamai a kan Annabi Muhammadu.
Tun farko a yau Asabar ne, hukumar!-->!-->!-->…
Hukumar Alhazai Ta Sanar Da Kudin Hajji Da Ranar Rufe Rijistar Alhazai A Bana
Hukumar Kula da Alhazai ta Najeriya, NAHCON, ta sanar da kudin zuwa hajjin bana ga maniyyata zuwa aikin hajjin shekarar 2023.
Da yake sanar da manema labarai a yau Juma’a a Abuja, Shugaban NAHCON, Zikrullah Hassan, ya ce, kudin hajjin!-->!-->!-->…
Fararen Hula 755 Ne Suka Mutu Wasu 1321 Suka Samu Raunuka Sakamakon Tashin Bamabamai A Najeriya
Sashen dake kula da iyakance barazanar dake tattare da bamabamai da sauran abubuwan fashewa na Majalissar Dinkin Duniya UNMAS ya tabbatar jiya laraba 5 ga wata cewa, adadin mutane 755 ne suka mutu yayin da wasu 1321 kuma suka samu raunuka!-->…
Rabon Da Najeriya Ta Tsinci Kai A Rarrabuwar Kai Kamar Na Yanzu Tun Yakin Basasa
Khalifan Tijjaniyya, Muhammadu Sanusi II ya yi gargaɗi cewa Najeriya ta fi fama da rarrabuwar kai saboda ƙabilanci da bambancin addini tun bayan yaƙin Biafra fiye da shekara 50 da ta wuce.
Da yake jawabi a wani taro a Legas, Muhammadu!-->!-->!-->…
Cikakken Jerin Sunayen Manyan Masu Kudi 25 A Duniya Na 2023
Mujallar Kasar Amurka ta Kasuwanci, Forbes ta fitar da sunayen manyan masu kudi 25 na duniya na bana.
Bernard Arnault ne ya zo daya a bana, yayin da mamallakin Twitter, Elon Musk ya zo na biyu.
Mujallar ta kuma bayyana Elon Musk a!-->!-->!-->!-->!-->…
Shugaban Kasa Mai Jiran Gado, Tinubu, Ya Hana Makusantansa Amfani Da Waya Don Kar Su Tona Asirin…
Shugaban Kasa mai Jiran Gado a Najeriya na Jam’iyyar APC, ya hana mataimakansa da masu kai masa ziyara amfani da wayoyin da ba a amince da su ba a Kasar France don gudun kar a tona asirin karfin jinyar da yake ciki in ji SaharaRepoters.
!-->!-->!-->…
‘Yan Acaba Sun Kashe Dansanda A Lagos
Akwai rashin zaman lafiya a kan titin Apapa-Oshodi biyo bayan zargin kisan dansanda da wasu ‘yan acaba da aka fi sani da okada riders suka yi.
An rawaito cewa, akalla bindigu uku mallakin dansandan ake zargin an an kwace.
DAILY TRUST!-->!-->!-->!-->!-->…
Hauhawar Farashi Ta Mayar Da Karin Albashi Marar Amfani Da Sama Da Kaso 40 Cikin 100
Hauhawar farashi a Najeriya ta mayar da mafi karancin albashi na naira 30,000 a wata a matsayin marar amfani da kaso sama 40 cikin 100 tun daga shekarar 2019 in ji rahoton Afrinvest (West Africa) Limited, kamfanin da ke bayar da shawarwari!-->…
Mutane 3 Sun Mutu, 13 Sun Jikkata A Yayinda Bus Ta Kama Da Wuta A Kano
Hukumar Kashe Gobara ta Jihar Kano ta ce, fasinjoji mata uku ne suka rasa rayukansu yayinda fasinjoji 13 suka sami raunuka lokacin da wata motar bus ta haya ta kama da wuta a jiya Talata.
Jami’in Hulda da Jama’a na Hukumar, Alhaji!-->!-->!-->…
Cikakken Jerin Sunayen Apps Na Bayar Da Bashi Da Gwamnati Ta Amince Da Su
Manhajojin internet na bayar da bashi ga ‘yan Najeriya 173 ne Gwamnatin Tarayya ta amince da su ta hanun Hukumar Kula da Gasesseniya da Kare Hakkin Mai Saye ta Gwamnatin Tarayya, FCCPC.
TASKAR YANCI ta rawaito cewa cikin apps 173, guda!-->!-->!-->…
An Samu Masu Dauke Da Kwalara Su 447 A Jihohi 6 Na Najeriya – NCDC
Hukumar Kare Yaduwar Cututtuka Ta Najeriya, NCDC, ta ce, cikin mako biyar kacal, jihohi 6 na Najeriya sun sanar da samun masu dauke da cutar kwalara har mutane 447.
Jihohin sun hada da Cross River mai mutane 397, Zamfara mai mutane 25,!-->!-->!-->…
Kudin Masaukai Ya Yi Tashin Gwauron Zabi A Makkah
An samu ƙarin farashin ɗakunan otal-otal da ke Makkah a watan Ramadan na bana.
Shi ne farashi mafi tsada cikin shekara uku, inda ya kai kashi 80 cikin 100 kamar yadda yake a ƙididdigar da hukumar kula da aikin hajj da umrah ta Makkah ta!-->!-->!-->…
Jam’iyyar APC Ta Kori Mataimakin Shugaban Majalissar Dattawa
Jam’iyyar All Progressives Congress, APC, reshen Jihar Delta ta kori Mataimakin Shugaban Majalissar Dattawa, Ovie Omo-Agege, daga kasancewa dan jam’iyyar saboda zargin aikata zagon kasa ga jam’iyya da sauran laifuka da ba a bayyana ba.
!-->!-->!-->…
Ƴan Bindiga Sun Shiga Dakin Kwanan Dalibai, Sun Yi Garkuwa Da Dalibai Mata
Ƴan bindiga sun kutsa cikin dakin kwanan ɗalibai na Federal University, Gusau a Jihar Zamfara a yau Lahadi.
Batagarin sun kai samame ƙauyen Sabon Gida ne da ke Bunguɗu inda suka kutsa gidan da daliban suke kwana, suka kulle masu gadinsu!-->!-->!-->…
Mata 6 Da Aka Zaba A Matsayin Mataimaka Gwamnoni Masu Jiran Gado A 2023
Cikin mata 24 da suka yi takarar neman zama mataimaka gwamna, 15 daga cikinsu sun kai ga shiga zabe tare da mazan da sukai musu takarar gwamna, yayinda shida daga cikinsu suka kai ga samun nasarar lashe zaben da aka gudanar ranar 18 ga!-->…
DA DUMI-DUMI: Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Kasa Ya Ajjiye Mukaminsa
Shugaban Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, Farfesa Rufai Alkali ya mika takardar ajjiye aiki a matsayin shugaban jam’iyya na kasa.
Alkali wanda ya bayyana hakan a jikin wasikar da ya turawa Sakataren Jam’iyya na Kasa, ya!-->!-->!-->…