Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Babban Labari
Jihohi 16 Da Suka Ƙi Aiwatar Da Dokar Ƙarin Shekarun Ritaya Ga Malaman Makaranta
Shekaru huɗu bayan rattaba hannu kan dokar ƙarin shekarar ritayar malaman makaranta zuwa 65 a duniya ko bayan shekaru 40 na aiki, rahoto ya bayyana cewa jihohi 16 a Najeriya sun ƙi aiwatar da wannan doka har kawo yanzu.
Dokar da!-->!-->!-->…
Sauya Sunan Jami’ar Maiduguri Zuwa Muhammadu Buhari University Na Shan Suka
Sauya sunan Jami’ar Maiduguri zuwa Muhammadu Buhari University da Shugaba Bola Tinubu ya sanar a makon jiya, na ci gaba da haifar da ce-ce-ku-ce a fadin Najeriya, musamman a jihar Borno da jami’ar take.
Wasu masana da ƴan ƙasar sun!-->!-->!-->…
An Buƙaci Samar da Takardar Shaidar Kammala Karatun Almajirai Domin Ba Su Damar Ci Gaba da Karatu
An yi kira ga Hukumar Kula da Ilimin Almajirai da Yara Marasa Zuwa Makaranta (National Commission for Almajiri and Out-of-School Children Education) da ta samar da wata doka da za ta ba wa ɗaliban da suka haddace Alƙur’ani mai girma!-->…
Shekara Ɗaya Bayan Hukuncin Kotun Ƙoli, Gwamnatin Tarayya Ta Gaza Tabbatar Da Ƴancin Ƙananan…
Duk da hukuncin Kotun Koli a ranar 11 ga Yulin 2024 da ya bai wa ƙananan hukumomi ƴancin gudanar da kuɗaɗensu kai tsaye daga Asusun Tarayya, gwamnatin tarayya a ƙarƙashin Bola Tinubu ba ta tabbatar da wannan tsarin ba har kawo yanzu.
!-->!-->!-->…
Ƙungiyar Ma’aikatan Jinya Ta Yi Allah-Wadai Da Sabon Tsarin Albashin Gwamnati
Ƙungiyar Ma'aikatan Jinya da Mata Masu Aiki a Cibiyoyin Lafiya na Tarayya (NANNM-FHI) ta bayyana rashin jin daɗinta game da sabon tsarin albashi da Hukumar Albashi da Kuɗaɗen Shiga ta Kasa ta fitar, inda ta ce an cire su daga muhimman!-->…
Ɗan Takara Daga Arewa Ne Kadai Zai Iya Kayar Da Tinubu A 2027, In Ji Wani Lauya Ɗan Kudu
Mai goyon bayan haɗaka kuma lauya Kenneth Okonkwo ya bayyana cewa tilas ne jam'iyyun adawa su tsayar da ɗan takara daga yankin Arewa idan har suna da niyyar kayar da Shugaba Bola Tinubu a zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
A hirar da ya yi a!-->!-->!-->…
Dangote Ya Sake Rage Farashin Fetur Da Ake Sarowa Daga Matatarsa
Kamfanin Dangote Petroleum Refinery ya sanar da wani sabon sauƙe farashin sarar da fetur daga ₦840 zuwa ₦820 kan kowace lita, wanda hakan ke zama ragin ₦20 daga farashin da aka sanya mako guda da ya gabata.
Mai magana da yawun kamfanin,!-->!-->!-->…
ADC Na Ci Gaba Da Karɓar Jiga-Jigan PDP A Jihohin Arewa Maso Gabas
Rahotanni daga jihohin Adamawa, Yobe da Gombe na nuna cewa haɗakar jam’iyyar ADC ta ƴan hamayya na ci gaba da karɓe manyan mambobi daga jam’iyyar PDP, ciki har da shugabanni na ƙananan hukumomi da tsoffin masu riƙe da muƙamai a jihohi.
!-->!-->!-->…
Akwai Matuƙar Ƙarancin Malamai A Makarantun Firamaren Najeriya – UBEC
Rahoton sabuwar ƙididdiga daga hukumar UBEC ya nuna cewa malamai 915,913 ne ke koyarwa a makarantu 131,377 na matakin firamare a Najeriya, duk da cewa adadin ɗalibai ya haura miliyan 31 – lamarin da ke nuna babban giɓi da ke barazana ga!-->…
IMF Ta Buƙaci Najeriya Ta Ƙarawa Ƴan Ƙasa Haraji, Ta Kuma Inganta Tsarin Kasafin Kuɗi Don Rage…
Hukumar IMF ta ce Najeriya tana buƙatar ƙara samun kuɗaɗen shiga daga cikin gida, da inganta tsarin kasafin kuɗi, tare da faɗaɗa tsarin tallafin kuɗi domin fitar da miliyoyin 'yan ƙasa daga kangin talauci, duk da cewa akwai alamun ci gaba!-->…
Ƴan Gudun Hijirar Cikin Gida A Najeriya Sun Haura Miliyan 8 – Rahoto
Rahoton Hukumar Kare Ƴan Gudun Hijira ta Majalisar Ɗinkin Duniya (UNHCR) na watan Yunin 2025 ya bayyana cewa Najeriya ce ke da yawan ƴan gudun hijira mafi yawa a Yammacin Afirka – da adadi mai ban mamaki na mutane miliyan 8.18 da suka rasa!-->…
Manyan Ƴan Siyasa Bakwai Ne Ke Zawarcin Kujerar Shugaban Ƙasa Daga Ɓangaren Haɗakar ADC
Tsohon shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), Ralph Nwosu, ya bayyana cewa aƙalla mutane bakwai da suka fito daga babbar haɗakar ƴan adawa ne ake ƙwadaitar da su tsayawa takarar shugaban ƙasa a 2027 domin ƙalubalantar!-->…
Ribadu Ya Ce Mutane 47,000 Ne Suka Mutu A Arewa Saboda Matsalar Tsaro
Mai ba da shawara kan harkokin tsaro na ƙasa, Nuhu Ribadu, ya bayyana cewa fiye da mutane 47,000 ne suka mutu sakamakon rashin tsaro a Arewacin Najeriya kafin Bola Tinubu ya hau mulki a watan Mayun 2023.
A cewarsa, Najeriya ta kusa!-->!-->!-->…
CIKAKKEN LABARI: Batun Karɓa-Karɓa Zai Iya Zamewa ADC Alaƙaƙai, Yayin Da Atiku, Obi Da Amaechi Ke…
Sabon ƙawancen ƴan adawar Najeriya da ke burin kifar da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu a 2027 na ci gaba da ɗaukar hankulan ƴan siyasa da jama'a a faɗin ƙasar, inda jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta zama dandalin fafutukar.
!-->!-->!-->…
CIKAKKEN LABARI: Sauye-Sauyen Tsarin Mulki Da Majalisar Dattawa Ke Shirin Samarwa A Najeriya
Kwamitin Majalisar Dattawa kan Gyaran Kundin Tsarin Mulki ya karɓi buƙatu 31 na ƙirƙiro sabbin jihohi da wasu 18 na samar da ƙarin ƙananan hukumomi daga sassa daban-daban na Najeriya, kamar yadda Shugaban Marasa Rinjaye na Majalisar,!-->…
CIKAKKEN LABARI: Kotu Ta Ba Wa Sanata Natasha Nasara Kan Akpabio, Ta Kuma Ci Tararta
A wani hukunci da kotun tarayya dake Abuja ta yanke, mai shari’a Binta Nyako ta soke dakatarwar da aka yi wa Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, inda ta bayyana dakatarwar tsawon watanni shida da Majalisar Dattawa ta yi mata a ranar 6 ga Maris!-->…
Wike Ya Ce Babu Wanda Ya Isa Ya Kore Shi Daga PDP, Yayin Da Kiraye-Kirayen Korarsa Ke Tayar Da Kura
Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya yi watsi da kiraye-kirayen da wasu ke yi na a kore shi daga jam’iyyar PDP, yana mai cewa ba wanda ya isa ya fitar da shi daga jam’iyyar da ya dade yana yi wa aiki da sadaukarwa.
A wata!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Hutun Bukukuwan Babbar Sallah
Gwamnatin Tarayya ta sanar da cewa, ranakun Juma’a 6 da Litinin 9 ga watan Yuni na shekarar 2025 sune ranakun hutun Babbar Sallah, wato Eid-ul-Adha, kamar yadda Ministan Harkokin Cikin Gida, Olubunmi Tunji-Ojo, ya bayyana a cikin wata!-->…
NiMET Ta Fitar Da Hasashen Samun Ruwan Sama Da Guguwa Daga Litinin Zuwa Laraba A Sassan Najeriya
Hukumar Hasashen Yanayi ta Najeriya, wato NiMet, ta fitar da rahoton hasashen yanayi na kwanaki uku daga Litinin zuwa Laraba, inda ta ce ana sa ran samun guguwar iska da ruwan sama a sassa daban-daban na ƙasar.
A cikin bayanin da aka!-->!-->!-->…
TSARO A NAJERIYA: Shekaru Biyun Farko Na Bola Tinubu, Matsalar Tsaro Na Ci Gaba Da Fin Ƙarfin…
Bayan cika shekara biyu da Bola Ahmed Tinubu ya hau kujerar shugabancin Najeriya tare da alƙawarin daidaita harkar tsaro a cikin shirin sa na Renewed Hope Agenda, matsalolin tsaro sun ci gaba da ta’azzara a faɗin ƙasar, lamarin da ke!-->…