Jaridar Hausa - Labaran Cigaban Alumma a Dukkan Fannoni
Browsing Category

Babban Labari

Yanda Za A Duba Sakamakon JAMB Ta 2025

Hukumar shirya jarabawar shiga jami’o’i a Najeriya, JAMB, ta saki sakamakon jarabawar UTME ta shekarar 2025, inda bayanan hukumar suka nuna cewa sama da kashi 75 cikin 100 na daliban da suka rubuta jarabawar ba su kai maki 200 cikin 400