Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Babban Labari
Darajar Naira Ta Ƙara Faɗuwa A Kasuwar Gwamnati
Naira ta sake fuskantar zubewar daraja a kasuwar musayar kudade ta hukuma a ranar Jumma’a, inda ta faɗo zuwa N1,602.18 a kan kowace dala, wanda hakan ke nuni da faɗuwar N5.49 daga yadda take a baya.
Bayanai daga shafin yanar gizo na!-->!-->!-->…
Hukumar FBI Da Ta Hana Fataucin Miyagun Ƙwayoyi Ta Amurka Sun Nemi Ƙarin Kwanaki Kafin Fallasa…
Hukumar FBI da ta hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta DEA a Amurka sun roƙi kotun tarayya da ke birnin Washington D.C. da ta ba su ƙarin kwanaki 90 domin kammala bincikensu kan batun da ya shafi zargin safarar miyagun kwayoyi da aka!-->…
Na Ceto Tsarin Fanshon Jigawa Daga Rugujewa – Gwamna Namadi
Gwamnan Jihar Jigawa, Umar Namadi, ya bayyana cewa gwamnatinsa ta fitar da sama da naira biliyan bakwai domin ceton tsarin fansho na hadin gwiwa tsakanin jihar da ƙananan hukumomi daga rushewa, yana mai cewa “ya kamata a fahimta cewa!-->…
Wani Gwamna Ya Musanta Jita-Jitar Komawarsa Jam’iyyar APC, Ya Ce “Ina Nan A PDP Har Abada”
Gwamnan Jihar Osun, Ademola Adeleke, ya musanta raɗe-raɗin da ke yawo cewa yana shirin sauya sheƙa daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa All Progressives Congress (APC), yana mai cewa “Ina nan a PDP har abada.”
A wata!-->!-->!-->…
Babu Abin Alkhairin Da Tinubu Zai Iya Yi Kafin 2027 – Salihu Lukman
Tsohon Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC na Ƙasa, Salihu Lukman, ya bayyana cewa ya daina sa ran Shugaba Bola Tinubu zai kawo wani canji mai ma’ana a Najeriya kafin shekarar 2027.
Lukman ya bayyana haka ne yayin wata hira a shirin!-->!-->!-->…
Dukkan PDP A Delta Ta Koma APC A Wani Babban Taron Siyasa Tare Da Kashim Shettima Da Ganduje
Gwamnan Jihar Delta, Sheriff Oborevwori, da tsohon gwamnan jihar, Ifeanyi Okowa, sun sauya sheƙa zuwa jam’iyyar APC tare da manyan magoya bayansu a wani babban taro da aka gudanar a filin Cenotaph, Asaba, babban birnin jihar.
A wurin!-->!-->!-->…
Majalisar Dattawa Ta Amince Da Dokar Ta-Ɓaci A Ribas, Da Tsige Gwamna Fubara
Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da dokar ta-ɓaci da Shugaba Bola Tinubu ya ayyana a Jihar Ribas, tare da dakatar da Gwamna Siminalayi Fubara, mataimakinsa da mambobin majalisar dokokin jihar na tsawon watanni shida.
A yayin zaman!-->!-->!-->…
Ƴan Majalisa Sun Karɓi Cin Hancin Maƙudan Kuɗaɗe Don Tabbatar Da Dokar Ta-Ɓaci A Ribas
Wasu ƴan majalisar dokokin Najeriya sun karɓi cin hanci har na $25,000 domin tabbatar da amincewa da dokar ta-ɓaci da Shugaba Bola Tinubu ya ayyana a Jihar Ribas, kamar yadda rahotanni suka bayyana.
Binciken PEOPLES GAZETTE ya!-->!-->!-->…
El-Rufai Bai Isa Ya Sa Mu Bar PDP Ba – Sule Lamido
Tsohon gwamnan Jihar Jigawa, kuma jigo a jam’iyyar PDP, Sule Lamido, ya yi watsi da gayyatar da tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, ya yi wa ‘yan adawa domin su koma jam’iyyar SDP.
El-Rufai, wanda kwanan nan ya sauya sheka daga APC!-->!-->!-->…
Sanata Natasha Ta Ce Ba Za Ta Ƙyale Hukuncin Da Majalissar Dattawa Tai Ma Ta Ba, Za Ta Ɗau Mataki
Sanata mai wakiltar yankin Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan, ta ce za ta ƙalubalanci hukuncin dakatar da ita na tsawon wata shida a gaban kotu, bayan saɓanin da ta samu da Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, kan wurin!-->…
Jigawa Za Ta Gina Ƙananan Dam Guda 10 Don Bunƙasa Noman Rani
Gwamnatin Jihar Jigawa ta bayyana shirin gina ƙananan dam guda 10 a faɗin jihar domin inganta noman rani da kuma rage haɗarin ambaliya a yankunan karkara.
Mai bai wa gwamna shawara kan harkokin rigakafin ambaliya da sauyin yanayi,!-->!-->!-->…
Likitocin Sokoto Sun Shirya Tarurrukan Wayar Da Kai Kan Cutar Sankara
Kwamitin wayar da kan jama'a game da cutar Sankara na Kungiyar Likitoci ta kasa reshen Jihar Sakkwato hadin Gwuiwa da Cibiyar binciken cutar Kansa da Magance ta sun shirya wasu tarukan wayarda kan al'umma daga 3 ga watan Fabrairu zuwa 6 ga!-->…
Jigawa Ta Nemi Haɗin Gwiwar EFCC Wajen Yaƙar Cin Hanci Da Rashawa
Hukumar Karɓar Ƙorafe-Ƙorafe da Yaƙi da Cin Hanci ta Jihar Jigawa (PCACC) ta nemi haɗin gwiwa da Hukumar EFCC domin inganta bincike da daƙile cin hanci a jihar.
Shugaban PCACC, Salisu Abdu, ya bayyana hakan ne yayin wata ziyarar da suka!-->!-->!-->…
Ministan Ilimi Ya Gabatar Da Sabon Tsarin Karatu Na Najeriya Mai Cike Da Cecekuce
Ministan Ilimi na Najeriya, Dakta Morufu Olatunji Alausa, ya gabatar da sabon shirin da zai sauya tsarin karatun 9-3-4, inda zai sanya matakin SS1 zuwa SS3 a karkashin Hukumar Ilimin Bai Daya (UBEC).
Alausa ya bayyana hakan ne a taron!-->!-->!-->…
Zulum Ya Jagoranci Maidowa Da ’Yan Gudun Hijira Daga Chadi
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya jagoranci dawowar ’yan gudun hijira da suka tsere daga rikicin Boko Haram zuwa Baga Sola a Jamhuriyar Chadi.
Wadanda suka dawo sun hada da iyalai 1,768 da suka kunshi mutum 7,790 da aka!-->!-->!-->…
Dangote Ya Fara Fitar Da Man Jirgi Zuwa Kamfanin Saudi Aramco
Kamfanin Dangote Petroleum Refinery ya cimma gagarumar nasara ta hanyar fitar da manyan tankokin man jirgin sama guda biyu zuwa Saudi Aramco, babbar kamfanin mai a duniya.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ne ya!-->!-->!-->…
Mutum 1 Ya Mutu, Ango Na Kwance Magashiyan Bayan Amarya Ta Zuba Guba A Abincin Biki A Jigawa
Wani bikin aure a Jihar Jigawa ya rikiɗe zuwa masifa bayan da aka zargi amaryar da zubawa abincin da aka yi wa baƙi guba, wanda ya bar angon cikin mawuyacin hali da kuma mutuwar wani baƙo ɗaya.
Lamarin ya faru ne a Ƙaramar Hukumar!-->!-->!-->…
Tinubu Ya Magance Zarge-Zargen Samun Rashin Jituwa Kan Ƴancin Ƙananan Hukumomi
Shugaba Bola Tinubu ya ƙaryata raɗe-raɗin cewa akwai rashin jituwa tsakaninsa da gwamnonin jihohi kan batun ƴancin ƙananan hukumomi, yana mai yin kira ga samun haɗin kai don bunƙasa cigaban ƙasa.
“An ce wai muna da rashin jituwa kan!-->!-->!-->…
Sunday Igboho Ya Jaddada Yunƙurinsu Na Kafa Ƙasar Yarabawa A Sakonsa Na Sabuwar Shekara
Cif Sunday Adeyemo, wanda aka fi sani da Sunday Igboho, ya aike da sakon gaisuwar Sabuwar Shekara ga al’ummar Yarabawa a faɗin duniya, yana mai jaddada cikakken ƙudurinsa kan fafutukar samun cin gashin kai ga al’ummar Yarabawa.
A!-->!-->!-->…
Gwamnan Kano Ya Soki Ƙudirin Gyaran Haraji na Tinubu, Ya Ce Zai Jawo Rabuwar Kai
Gwamnan Jihar Kano, Abba Yusuf, ya ƙi amincewa da gyaran haraji da Shugaba Bola Tinubu ya gabatar, yana mai cewa zai tauye haɗin kan ƙasa kuma yanzu ba lokacin da ya dace ai hakan ba ne.
Da yake magana ta bakin mataimakinsa, Aminu!-->!-->!-->…