Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Babban Labari
Ƙungiyar Jigawa Youth Agenda Ta Kare Minista Badaru Kan Zarge-Zarge Marasa Tushe
Ƙungiyar Jigawa Youth Agenda ta yi watsi da abin da ta kira zarge-zarge marasa tushe da wani rukunin matasa da ake zargin suna wakiltar APC a Jigawa suka yi wa Ministan Tsaro, Muhammad Badaru Abubakar.
Sanarwar da Shugaban!-->!-->!-->…
IMF Ta Ce Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Gwamnatin Tinubu Ba Sa Amfani
Wani sabon rahoton Asusun Bayar da Lamuni na Duniya (IMF) ya bayyana cewa manufofin tattalin arzikin da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta aiwatar cikin watanni 18 da suka gabata ba su haifar da sakamako mai ma’ana ba.
Rahoton, wanda!-->!-->!-->…
Matasan APC a Jigawa Sun Nemi Shugaba Tinubu Ya Sauke Ministan Tsaro Badaru
Ƙungiyar Matasa ta Jam’iyyar APC a Jihar Jigawa ta yi kira ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya sake duba nadin da yai wa Ministan Tsaro, Badaru Abubakar, bisa rashin gamsuwa da aikinsa da kuma zargin rashin biyayya ga jam’iyyar.
!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Ta Raba Kuɗin Tallafi ₦25,000 Ga Ƴan Najeriya Miliyan 25
Gwamnatin Tarayya ta sanar da cewa sama da ƴan Najeriya miliyan 25 ne suka ci gajiyar shirin raba kuɗin tallafi na ₦25,000 zuwa yanzu, abin da ke temakawa matuƙa yayin da ake aiwatar da sauye-sauyen tattalin arziki.
Ministan Kuɗi, Mista!-->!-->!-->…
Gwamnoni Sun Nemi A Janye Sabuwar Dokar Harajin Tinubu Saboda Damuwa Kan Yankin Arewa
Gwamnonin jihohi 36 na Najeriya sun haɗu don kiran a gaggauta janye sabuwar dokar haraji ta ƙasa, suna neman a nemi cikakkiyar shawarar juna kafin aiwatar da shirin shugaban ƙasa Tinubu na gyaran haraji.
Buƙatar gwamnonin, wadda aka!-->!-->!-->…
Gwamnoni Sun Amince Da Cewa Ana Fama Da Yunwa A Najeriya, Sun Kuma Yabi Tinubu
Gwamnonin Najeriya a karkashin inuwar Kungiyar Gwamnonin Najeriya (NGF) sun tabbatar da cewa ana fama da yunwa a ƙasar, sannan sun jinjina wa sauye-sauyen da Shugaba Bola Tinubu ya samar.
Sun bayyana hakan ne bayan wata doguwar ganawa!-->!-->!-->…
Majalisar Dattijai Zata Fara Tantance Sabbin Ministocin Tinubu A Yau
Masu neman muƙaman ministoci sun fara gabatar da takardunsu a shirye-shiryen tantance su da tabbatar da su a gaban Majalisar Dattijai, wanda za a fara a yau (Talata).
Mai Ba Shugaban Ƙasa Bola Tinubu Shawara Na Musamman Kan Harkokin!-->!-->!-->…
AREWA A CIKIN DUHU: Mahimman Bayanai 10 Kan Matsalar Rashin Wutar Lantarki Da Ke Ƙara Ta’azzara
Tsananin Rashin Wutar Lantarki: Jihohi sha bakwai na Arewacin Najeriya na fuskantar rashin wutar lantarki na fiye da makonni biyu, inda jihohin Kaduna, Kano, Jigawa, da Gombe suka fi shan wahala. Iya jihohin Neja da Kwara ne kawai suke da!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Ta Fito Da Tsarin Rage Haraji Da Kashi 50% Don Taimaka Wa Kamfanoni Ƙara Albashi
A ƙoƙarin rage matsin lambar rashin isar kuɗi na ma'aikata masu ƙaramin albashi da inganta ci gaban tattalin arziki, Gwamnatin Tarayya ta gabatar da ƙudirin doka da zai ba da damar rage haraji na kashi 50% ga kamfanonin da ke ƙara albashi!-->…
Muhimman Abubuwa 10 Da Ya Kamata A Sani Game Da Sauye-Sauyen Majalisar Ministocin Tinubu
Shugaba Bola Tinubu ya yi sauye-sauyen majalisar ministocinsa, inda ya sake nada ministoci 10, ya sallami guda biyar, sannan ya zabi sabbin ministoci guda bakwai don a tantance su a Majalisar Dattawa.
Ma’aikatar Cigaban Yankin Neja!-->!-->!-->!-->…
RASHIN WUTA: An Gano Matsalar Layin Wuta A Ugwuaji-Apir, Za A Fara Gyara A Yau
Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na Najeriya (TCN) ya gano matsalar da ta jawo katsewar wuta a layin wutar lantarki na Ugwuaji-Apir 330kV Double Circuit.
An gano matsalar a Igumale na Jihar Benue, ta hannun tawagar ma’aikatan TCN da!-->!-->!-->…
Zargin Aikata Biɗala: Jami’in Hisbah Na Kano Ya Musanta Jita-Jitar Ƙarya A Kan Kwamishinan Jigawa Da…
Daga Mika'il Tsoho, Dutse
Wani jami’i na rundunar Hisbah ta Jihar Kano mai kula da yankin Yankaba a cikin birnin Kano, Malam Aliyu Usman, ya musanta wata murya da ke yawo a kafafen sada zumunta, wadda ake ikirarin cewa Hon. Auwal!-->!-->!-->…
Jigawa SUBEB Na Iya Karɓar Shirin Tsarin Karatun MuKaranta Don Koyon Karatu Da Rubutu A Jihar
Daga Mika’il Tsoho, Dutse
Hukumar Ilimi a Matakin Farko ta Jihar Jigawa, SUBEB, na iya haɗa shirin MuKaranta na karatun Hausa domin bunƙasa manhajar makarantun firamare.
Wannan bayanin ya fito ne daga Shugaban Hukumar ta SUBEB,!-->!-->!-->!-->!-->…
Kungiyar Kwallon Kafa Ta Jigawa Golden Star Ta Koma Atisaye Bayan Ragin Matsayin Da Ta Samu
Daga Mika'il Tsoho, Dutse
Bayan shakarar rage matsayi, ƙungiyar ƙwallon kafa ta Jigawa Golden Star ta sake tsara kanta kuma ta koma filin atisaye a ranar Litinin da ta gabata.
Wannan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da mai magana da!-->!-->!-->!-->!-->…
UNICEF Da Majalisar Jihar Jigawa Sun Haɗa Hannu Don Magance Matsalar Yaran Da Ba Sa Zuwa Makaranta
Daga Mika’il Tsoho, Dutse
Majalisar Dokokin Jihar Jigawa, tare da tallafin Asusun Kula da Yara na Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF), ta tsara wani gagarumin shiri domin rage adadin yaran da ba sa zuwa makaranta a jihar da kashi 90 zuwa!-->!-->!-->…
Shugaba Tinubu Ya Komo Najeriya Bayan Hutun Aiki Na Makonni
Shugaban kasa Bola Tinubu ya komo Najeriya bayan shafe wasu makonni a cikin hutunsa na shekara a Ƙasar Birtaniya da Faransa.
Jirgin da ya ɗauko Tinubu ya sauƙa a Filin Jirgin Sama na Ƙasa da Ƙasa na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja, da!-->!-->!-->…
Gwamna Namadi Ya Dakatar Da Kwamishinan Harkoki Na Musamman Saboda Zargin Aikata Biɗala
Gwamna Malam Umar Namadi ya amince da dakatar da Auwalu Danladi Sankara, Kwamishinan Harkoki na Musamman nan take yayin da ake jiran binciken da ake gudanarwa kan zarge-zargen da Hukumar Hisbah ta Jihar Kano take masa.
Sanarwar!-->!-->!-->…
Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 96, Sun Kama Wani Babban Kwamanda A Arewa
Hedikwatar Tsaro ta sanar da cewa dakarun sojin Najeriya sun kashe aƙalla ƴan ta’adda 96 kuma sun kama mutum 227 da ake zargi da ta’addanci, ciki har da wani kwamandan ƴan ta’adda da ake nema ruwa a jallo, yayin da ake ci gaba da gudanar!-->…
GOBARAR TANKA: Tawagar Gwamnatin Tarayya, Ƙungiyar Gwamnoni, Da Ministan Tsaro Sun Ziyarci Jigawa
Daga Yaseer Ahmad, Dutse
Tawagar Gwamnatin Tarayya ƙarkashin jagorancin Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF), Sanata George Akume, sun ziyarci Jihar Jigawa domin isar da saƙon ta’aziyyar Shugaba Bola Ahmed Tinubu dangane da mummunar!-->!-->!-->…
Muhimman Abubuwa 10 Game Da Mummunan Hatsarin Da Ya Faru A Jigawa
Wata tankar man fetur ta yi hatsari a garin Majia, Jihar Jigawa, inda ta yi sanadiyyar mutuwar akalla mutane 153, inda aka tabbatar da mutuwar 94 nan take a wajen da abin ya faru.
An garzaya da yawancin waɗanda suka jikkata zuwa Babban!-->!-->!-->!-->…