Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Cigaba
Tattalin Arziƙin Najeriya Ya Ƙaru Da 3.13% A Farkon 2025
Rahoton da Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta fitar ya bayyana cewa tattalin arziƙin Najeriya ya ƙaru da kaso 3.13 cikin 100 a watanni uku na farkon shekarar 2025.
Wannan adadi ya fi kaso 2.27 cikin 100 da aka samu a lokaci iri ɗaya a!-->!-->!-->…
Wani Sanata Ya Gwangwaje Manoman Mazaɓarsa Da Dubunnan Buhunhunan Takin Zamani A Jigawa
Sanata Babangida Husseini mai wakiltar yankin Jigawa ta Arewa maso Yamma ya raba tireloli 12 na taki kyauta ga manoma a mazaɓarsa domin tallafa wa harkar noma da tabbatar da wadataccen abinci a yankin.
An gudanar da taron ƙaddamar da!-->!-->!-->…
An Buƙaci Samar da Takardar Shaidar Kammala Karatun Almajirai Domin Ba Su Damar Ci Gaba da Karatu
An yi kira ga Hukumar Kula da Ilimin Almajirai da Yara Marasa Zuwa Makaranta (National Commission for Almajiri and Out-of-School Children Education) da ta samar da wata doka da za ta ba wa ɗaliban da suka haddace Alƙur’ani mai girma!-->…
Taron Masu Ruwa Da Tsaki Kan Inganta Gwamnati Da Ci Gaban Tattalin Arziƙi A Jigawa Ya Fito Da…
A wani yunƙuri na inganta walwalar al’umma da kyautata harkokin mulki, an gudanar da taron kwanaki biyu a Kano tsakanin wakilan Jiha da na ƙungiyoyin farar hula domin gano matsalolin dake hana samun ingantaccen ci gaba a Jigawa, musamman a!-->…
Gidauniyar Baba Azumi ta Duba Nasarorin Aiyukanta Ƙarƙashin Shirin LRP
Gidauniyar Baba Azimi Foundation (BAF) tare da hadin gwiwar shirin Local Rights Programme (LRP) a ƙarkashin tsarin Inclusive Forum for Accountable Society (IFAS), ta shirya taron bayan watanni uku-uku na yini daya domin duba nasarorin da!-->…
Jigawa Ta Rage Bashin Da Ke Kanta Da Kaso 96% Yayin Da Gwamnatin Tarayya Da Jihohi 33 Ke Rage…
A wani sauyi da yake zama abin yabawa a fagen kuɗi da mulki, gwamnatin tarayya tare da jihohi 33 da babban birnin tarayya sun fara wani gagarumin shirin rage bashin cikin gida da ake binsu, inda suka biya jimillar Naira Tiriliyan 1.85 daga!-->…
Minista Ya Koka Kan Yunƙurin Samar Da Wutar Lantarki Da Makamashin Nukiliya A Najeriya
Ministan Wutar Lantarki na Najeriya, Adebayo Adelabu, ya shawarci Hukumar Makamashin Nukiliya ta ƙasa da kada ta ci gaba da shirin gina sabbin tashoshin nukiliya huɗu da za su samar da megawatt 1,200 kowanne, yana mai cewa akwai buƙatar!-->…
Gwamnatin Tarayya Za Tai Ayyukan Hanyoyi Na Sama Da Naira Tiriliyan 1.8 A Jihohi 12
Gwamnatin Tarayya ta amince da sauya tsarin wasu tsofaffin kwangilolin hanyoyi tare da ƙarin sabbin ayyuka da darajarsu ta kai Naira tiriliyan 1.81, ciki har da naira biliyan 760.4 da kuma wata kwangila ta dala miliyan 651.7 don hanyar 7th!-->…
Ba Za A Ƙara Siyen Kayan Waje A Najeriya Ba Sai In Babu Irinsa A Cikin Ƙasa – Gwamnatin Tarayya
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da sabuwar manufar gwamnati mai suna Renewed Hope Nigeria First, wacce ke tilasta wa dukkan ma’aikatu da hukumomin gwamnati fifita amfani da kayayyakin da ayyukan cikin gida, in ji Ministan Yaɗa!-->…
Nigeria Za Ta Jagoranci Ƙoƙarin Samar da Wutar Lantarki Ga Mutane Miliyan 300 A Afirka
Kakakin majalisar wakilai, Tajudeen Abbas, ya bayyana cewa Najeriya na taka rawar gani a shirin samar da lantarki ga mutane miliyan 300 a nahiyar Afirka kafin shekara ta 2030, inda ya jinjina wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bisa!-->…
Gwamnatin Tarayya Za Ta Magance Rikicin Manoma da Makiyaya A Jigawa – Sanata Malam Madori
Daga: Yaseer Mika'il, Dutse
Gwamnatin tarayya ta kammala shirin kafa rundunar 'yan sanda masu tarwatsa tarzoma a karamar hukumar Guri ta jihar Jigawa domin rage rikice-rikicen da ke faruwa tsakanin manoma da makiyaya, kamar yadda sanata!-->!-->!-->…
Hukumar Ci Gaban Arewa Maso Yamma Ta Buɗe Ƙofar Karɓar Buƙatun Tallafin Karatu Don Fita Waje
Hukumar Ci Gaban Yankin Arewa Maso Yamma (NWDC), wacce aka kafa bisa dokar NWDC Act, 2024 bisa sa hannun Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ta sanar da buɗe tsarin karɓar buƙatu domin samun tallafin karatu na ƙasashen waje ga matakin digiri!-->…
Gwamnatin Jigawa Na Kiran Manoman Shinkafa Ƴar Rani Don Su Karɓi Kayan Noma
Mai ba wa Gwamnan Jigawa, Malam Umar Namadi shawara kan harkokin noma, Alhaji Muhammad Idris Danzomo, ya buƙaci manoman shinkafa da suka samu saƙon karɓar kayayyakin shuka da su hanzarta zuwa domin karbar su a kan lokaci.
A wata ganawa!-->!-->!-->…
Birnin Kudu Za Ta Raba Kayan Koyon Sana’a Ga Matasa Don Rage Zaman Kashe Wando
Gwamnatin Ƙaramar hukumar Birnin Kudu ta bayyana damuwa kan yadda wasu ɓata-gari ke sace kayan gwamnati kamar su bututun ruwa da wayoyin lantarki, lamarin da ke haifar da matsaloli ga ci gaban al’umma.
Shugaban ƙaramar hukumar, Hon. Dr.!-->!-->!-->…
Tinubu Ya Sa Ranar Da Za A Kammala Aikin Layin Dogo Na Kano-Jigawa-Katsina-Maradi
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa Gwamnatin Tarayya na shirin kammala aikin layin dogo mai tsawon kilomita 284 daga Kano zuwa Maradi wanda zai bi ta Jigawa da Katsina nan da shekarar 2026 domin rage cunkoson hanyoyi da!-->…
An Kafa Kwamitin Da Zai Jagoranci Tallafawa Matan Jigawa A Fannin Tattalin Arziƙi
Gwamnatin Jihar Jigawa ta ƙaddamar da wani kwamiti mai mahimmanci da ake kira Multi-Sectoral Coordination Steering Committee domin jagorantar aiwatar da shirin Nigeria for Women Programme (NFWP), wani haɗin gwiwa ne tsakanin Bankin Duniya!-->…
Ministan Ilimi Ya Gabatar Da Sabon Tsarin Karatu Na Najeriya Mai Cike Da Cecekuce
Ministan Ilimi na Najeriya, Dakta Morufu Olatunji Alausa, ya gabatar da sabon shirin da zai sauya tsarin karatun 9-3-4, inda zai sanya matakin SS1 zuwa SS3 a karkashin Hukumar Ilimin Bai Daya (UBEC).
Alausa ya bayyana hakan ne a taron!-->!-->!-->…
Katsina Ta Amince Da Siyan Motoci Masu Amfani Da Lantarki, Za Ta Gina Dogon Bene A Lagos
Gwamnatin Jihar Katsina ta amince da siyan motoci masu amfani da lantarki da kekunan adaidaita sahu masu amfani da hasken rana a ƙarƙashin shirin bunƙasa sufuri na jihar.
Mataimakiyar Shugabar Hukumar Bunƙasa Kasuwanci ta Katsina!-->!-->!-->…
Ƙungiyar Manoma ta AFAN, Jihar Jigawa, Ta Yi Allah-Wadai da Zargin Damfara da Aka Yi wa Manoma
Ƙungiyar Manoman Najeriya (AFAN) reshen Jihar Jigawa ta bayyana ɓacin ranta kan rahotannin da ke nuna wasu ƴan damfara da ke karɓar kudi daga hannun manoma suna fakewa da shirye-shiryen tallafin noma na bogi.
A cikin wata sanarwa,!-->!-->!-->…
NG-CARES: Masu Cin Gajiyar Shirin Sun Sa Hannu Kan Yarjejeniyar Amfani da Tallafi a Jigawa
Daga Ibrahim Ibrahim
Masu cin gajiyar shirin Nigeria COVID-19 Action Recovery and Economic Stimulus (NG-CARES) Results Area II a Jihar Jigawa sun sa hannu kan wata yarjejeniyar amfani da tallafin don tabbatar da ingantaccen amfani da!-->!-->!-->…