Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Gwamnati
JIGAWA: Gwamna Namadi Ya Kori Mai Ba Shi Shawara Kan Majalisar Tarayya Ya Janye Masa Dukkan Alfarma
Gwamnan Jihar Jigawa, Umar Namadi, ya tsige Mai Ba shi Shawara kan Harkokin Majalisar Tarayya, Rabi’u Garba Kaugama, kuma matakin ya fara aiki nan take a cewar sanarwar Ofishin Sakataran Gwamnati, Bala Ibrahim.
A cewar sanarwar, “da!-->!-->!-->…
JIGAWA: Rantsar da Sabon Shugaban Gwaram LG, Gwamna Namadi Ya Yi Kiran Adalci da Mutumta Kowa
Daga: Badamasi Hamza Farin Dutse
A safiyar Litinin 18/08/2025 Gwamnan jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya jagoranci rantsar da Hon. Abdulkarim Musa Fagam a matsayin sabon shugaban ƙaramar hukumar Gwaram tare da Nasiru Zubairu Sara a!-->!-->!-->…
SERAP Ta Nemi A Binciki Zargin Auyo Na Biyan Har Naira Miliyan 3 Don Gabatar Da Ƙudiri A Majalisa
Ƙungiyar SERAP ta yi kira ga EFCC da ICPC su binciki Majalisar Tarayya kan zargin cewa ƴan majalisa na “biyan daga naira miliyan 1 zuwa naira miliyan 3” domin su gabatar da ƙudiri, ko miƙa koke-koke.
Kiran ya biyo bayan zargin da ɗan!-->!-->!-->…
Tinubu Zai Cire Tallafin Lantarki Gaba Ɗaya, Abin Da Zai Ninninka Farashinta Ga Ƴan Ƙasa
Gwamnatin tarayya ta ƙaddamar da shiri na gaggawa domin biyan bashin wutar lantarki na naira tiriliyan 4 tare da kawo ƙarshen tallafin lantarki saboda yanayin takura ta kasafin kuɗi da ƙarancin kuɗaden shiga na gwamnati, a cewar rahoton!-->…
Sai An Ba Da Cin Hanci Kafin A Karɓi Ƙudiri A Majalissa – Hon. Kamfani Auyo
Dan Majalisar Wakilai Hon Ibrahim Usman Auyo daga mazaɓar Hadejia/Auyo/Kafin Hausa a Jihar Jigawa ya yi zafafan tuhume-tuhume cikin wani bidiyo da ya yaɗu inda ya bayyana cewa wasu ƴan majalisa na karɓar kuɗi kafin su ɗauki nauyin gabatar!-->…
Jihohin Arewa Na Ƙara Ƙuntata Rayuwar Dattawa Ƴan Fansho Da Ɗan Mitsitsin Kuɗin Fansho
Binciken Daily Trust ya gano cewa jihohi da dama a Arewacin Najeriya har yanzu na biyan fanshon da ya yi matuƙar ƙasa da sabon mafi ƙanƙantar kuɗin fansho na tarayya na ₦32,000, abin da ya bar dubban tsoffin ma’aikata cikin tsananin zafin!-->…
A Yau Alhamis Tinubu Zai Lula Ƙasashen Waje Don Gudanar Da Wasu Ayyukan Gwamnatinsa
Shugaban ƙasa, Bola Tinubu, zai fara ziyarar ƙasashen Japan da Brazil daga ranar Alhamis, tare da tsayawa kaɗan a Dubai, UAE, domin halartar taron TICAD9 a Yokohama, Japan daga 20 zuwa 22 ga Agusta.
An shirya taron ne da taken!-->!-->!-->…
FIRS, Customs, NUPRC, NIMASA, da NNPC Zasu Fuskanci Cikakken Bincike Kan Hada-Hadar Kuɗaɗensu
Shugaban ƙasa, Bola Tinubu, ya umarci a gudanar da cikakken bincike kan dukkan cire kuɗaɗe da tsarin riƙe kudade da hukumomin tara kuɗaɗe ke yi, ciki har da FIRS, Customs, NUPRC, NIMASA, da NNPC.
Wannan mataki na nufin ƙara adana!-->!-->!-->…
Majalissa Na Shirin Sauya Tsarin Shari’ar Zaɓen Gwamna Ta Yanda Zata Na Ƙarkewa Kafin Kotun Ƙoli
Wani ɗan majalisar wakilai, Bayo Balogun, ya bayyana cewa za a yi gyara ga kundin tsarin mulkin Najeriya domin sanya Kotun Daukaka Ƙara a matsayin matakin ƙarshe na sauraron ƙarar zaɓen gwamna a ƙasar.
Balogun, wanda shi ne shugaban!-->!-->!-->…
Jihohi Da Yankunan Da Sabbin Manyan Sakatarorin Gwamnatin Tarayya Da Za A Naɗa Zasu Fito
Gwamnatin Tarayya ta fara aikin naɗa sabbin manyan sakatarori biyar, uku daga cikinsu za su jagoranci sababbin ma’aikatun da aka samar.
Wata wasiƙa daga Ofishin Shugaban Ma’aikata ta bayyana cewa wannan dama ce ga manyan daraktoci da ke!-->!-->!-->…
Gwamnati Tarayya Zata Kori Ma’aikata 3,598, Ta Kira Su Tantancewa
Hukumar Kula da Ayyukan Ma’aikatan Gwamnatin Tarayya (FCSC) ta fitar babban gargaɗi ga ma’aikata 3,598 da suka ƙi zuwa tantancewa a 2021, tana mai cewa duk wanda ya sake ƙin zuwa wannan lokaci za a ɗauka yana da takardun bogi ne.
Wannan!-->!-->!-->…
Babu Gaskiya a Jita-Jitar Rashin Lafiyar Tinubu – Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yi Zazzafan Raddi
Mai taimaka wa Shugaba Bola Tinubu kan harkokin wallafa, AbdulAziz AbdulAziz, ya ƙaryata rahoton wata jaridar yanar gizo, International Centre for Investigative Report (ICIR), da ta yi zargin cewa shugaban ƙasa yana fama da rashin lafiya.
!-->!-->…
Dalilin Da Ya Sa Najeriya Ke Bayar Da Lantarki Ga Ƙasashen Waje Duk Da Miliyoyin Mutane Na Cikin…
Najeriya na ƙara ƙaimi wajen karkata ga amfani da makamashi mai tsabta tare da kare matakin ta na tura wutar lantarki zuwa ƙasashe makwabta duk da cewa miliyoyin ƴan ƙasa ba su da isasshiyar wutar.
Daraktan Hukumar Makamashi ta Ƙasa!-->!-->!-->…
Shugaban Ƙasa Tinubu Ya Faɗawa Gwamnoni Magana Kan Kuɗaɗen Da Suke Samu Daga Asusun Tarayya
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci gwamnonin jihohi da su tabbatar da cewa kuɗaɗen da suka karɓa daga gwamnatin tarayya sun haifar da gagarumin ci gaba, musamman a matakin ƙananan hukumomi.
Ya bayyana hakan ne a yayin taron!-->!-->!-->…
Batun Sai Ɗalibai Sun Kai Shekaru 12 Zasu Shiga Ƙaramar Sikandire Ba Shi Da Tushe – Ma’aikatar Ilimi
Ma’aikatar Ilimi ta Tarayyar Najeriya ta ƙaryata rahotannin da ke cewa gwamnati ta sanya shekara 12 a matsayin mafi ƙarancin shekarun da ɗalibai za su iya fara ajin JSS1 a makarantu a faɗin ƙasar.
Cikin wata sanarwa da aka fitar ranar!-->!-->!-->…
Majalisar Wakilai Zata Kama Gwamnan Babban Bankin Najeriya Bisa Saɓa Dokokin Kula Da Kuɗaɗe
Kwamitocin haɗaka na Majalisar Wakilai kan Lissafin Kuɗi da Kadarorin Jama’a sun yi barazanar bayar da sammacin kama Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Olayemi Michael Cardoso, saboda ƙin bayyana a gabansu duk da gayyatar da aka yi masa sau!-->…
Gwamnatin Tinubu Ta Mayarwa Da Kwankwaso Martani Kan Zargin Nuna Wariya Ga Arewa
Fadar shugaban ƙasa ta musanta zargin da tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2023 ƙarƙashin jam’iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi na cewa, gwamnatin Tinubu na nuna wariya ga yankin Arewa.
Kwankwaso ya bayyana hakan ne a!-->!-->!-->…
Yadda Gwamna Namadi Ke Kiyaye Daidaito Tsakanin Masarautun Jigawa
Tun bayan ƙirƙirar jihar Jigawa daga tsohuwar jihar Kano a 1991, zaɓen Dutse a matsayin babban birni maimakon Hadejia ya janyo taƙaddama mai tsawo tsakanin masarautu.
Rikicin ya fito fili a zaɓen 2023 lokacin da APC ta zaɓi Umar Namadi!-->!-->!-->…
Ƴan Jigawa Na Adawa Da Yunƙurin Gwamnati Na Gina Shaguna Kan Naira Biliyan 3.5 A Kano
Wasu ƴan jihar Jigawa sun bayyana damuwarsu dangane da amincewar majalisar zartarwar jihar na kashe naira biliyan 3.5 don gina shaguna a Kano da kuma ware naira miliyan 500 don masu ƙaro ilimi a jami’o’in ƙasashen waje.
A cikin wata!-->!-->!-->…
Har Yanzu Sanata Natasha Dakatacciya Ce – Majalissar Dattawa
Mai magana da yawun Majalisar Dattawa, Sanata Yemi Adaramodu, ya bayyana cewa Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan za ta ci gaba da kasancewa cikin dakatarwar da aka yi mata har sai majalisar ta dawo daga hutun makonni biyu da take ciki.
!-->!-->!-->…