Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Gwamnati
Ba Zai Yiwu Ka Ƙaƙabawa Mutane Haraji Ba Tare Da Ƙara Musu Kuɗin Da Suke Samu Ba – Ndume
Sanata Ali Ndume ya kushe batun sabon haraji na kula da hadahadar banki ta intanet, inda ya ce, rashin dacewa ne gwamnati ta cigaba da cajar ‘yan ƙasa haraje-haraje ba tare da ta yi wani abu da zai ƙara musu kuɗin shigar da suke samu ba.
!-->!-->…
Tsarin Shugaban Ƙasa Ba Shi Da Amfani A Najeriya, A Koma Tsarin Firaminista, In Ji Wani Ɗan…
Wani ɗan Majalissar Wakilai mai suna Abdussamad Dasuki ya ce, tsarin da ake kai na shugaba mai cikakken iko a Najeriya ba ya temakon Najeriya, ya kamata a yi watsi da shi a dawo tsarin firaminista irin wanda aka yi a jamhuriya ta farko.
!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Zata Sauƙaƙa Hanyar Samun Asusun Bankuna Ga Waɗanda Ba Su Da Su
Fadar Shugaban Ƙasa ta bayyana tsare-tsaren gwamnantin tarayya domin rage talauci da matsalar tsaro a faɗin ƙasa ta hanyar shigar da ƴan Najeriya cikin harkokin samun kuɗaɗe.
Fadar ta bayyana cewar akwai muhimman tattaunawa da ake yi!-->!-->!-->…
Gwamnatin Kano Zata Magance Matsalar Ruwansha A Birni
Gwamnatin Jihar Kano ta ce, matsalar ƙarancin ruwan shan da ake fama da ita jihar a wasu ɓangarori na birnin jihar ta kusa zuwa ƙarshe, saboda samar da abubuwan da ake buƙata domin magance matsalar da ta yi.
Kwamishinan Albarkatun Ruwa!-->!-->!-->…
Yahaya Bello Ya Yi Amfani Da Sama Da Dala 720,000 Na Jiha Wajen Biyan Kudin Makarantar Ɗansa
Shuagaban Hukumar EFCC, Oala Olukayode ya bayyana cewar, tsohon gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello ya fitar da kuɗi kimanin dala dubu 720,000 daga asusun gwamnatin jihar domin biya wa ɗansa kuɗin makaranta na shekaru masu zuwa.
A lokacin!-->!-->!-->…
Ƙungiyar Ƙwadago Ta Fitar Da Jerin Buƙatunta Guda Bakwai, Ta Jaddada Buƙatar Sabon Mafi Ƙarancin…
Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya, NLC ta fitar da jerin buƙatun da take da su ga Gwamnatin Tarayya a daidai lokacin da ake tunkarar Ranar Ma’aikata wato 1 ga watan Mayu.
Baya da neman sabon mafi ƙarancin albashi, NLC na kuma buƙatar a samar!-->!-->!-->…
Litar Man Fetur Zata Dawo Naira 500 Idan Matatar Mai Ta Port Harcourt Ta Fara Aiki A Kwanannan
A daidai lokacin da ma’aikatan matatar mai ta Port Harcourt ke rige-rige wajen ganin sun kammala aikin daidaita matatar domin fara fitar da tataccen mai, dillalan man fetur na shiryawa domin fara saro man fetur daga matatar.
A ranar!-->!-->!-->…
Matasan Arewa Sun Buƙaci Da A Cire Minista Keyamo Da Gwamnan CBN
Kwamitin Aiyyukan Haɗinguiwa na Ƙungiyoyin Matasan Arewa ya yi kira da a cire Ministan Kula Harkokin Sufurin Jiragen Sama, Festus Keyamo da gwamnan Babban Bankin Najeriya, CBN, Yemi Cadoso saboda shirinsu na mayar da ofisoshin ma’aikatunsu!-->…
Soja Na Samun Ƙasa Da Naira 50,000 A Wata – In Ji Babban Hafsan Sojojin Najeriya
Babban Hafsan Sojojin Najeriya, Janaral Christopher Musa ya bayyana cewar ana biyan sojojin Najeriya albashin naira 50,000 ne a kowanne wata, yayin da shi kansa da sauran sojoji ke samun naira 1,200 a matsayin alawuns na aiki a kowacce!-->…
JAMB Ta Ƙara Kuɗin Rijistar Jarabawa
Hukumar Shirya Jarabawar Share Fagen Shiga Jami’a, JAMB ta ƙara kuɗin rijistar yin jarabawar UTME zuwa naira 7,700 da kuma naira 6,200.
Sanarwar ƙarin kuɗin ta fito ne daga hukumar shirya jarabawar a shafinta na X, inda ta sanar da fara!-->!-->!-->…
Yanda Aka Raba Kuɗaɗen Da Aka Samu A Watan Nuwamba Tsakanin Gwamnatin Tarayya, Jihohi Da Ƙananan…
Kwamitin Rarraba Kudaden Tarayya, FAAC, ya raba kuɗaɗen da aka samu a watan Nuwamba kimanin naira tiriliyan 1.088.783 ga Gwamnatin Tarayya, gwamnatocin jihohi da kuma ƙananan hukumomi.
Wannan ya bayyana ne a rahoton da kwamitin FAAC ya!-->!-->!-->…
Gwamnatin Jigawa Ta Dakatar Da Biyan Ƴan J-Teach, Ta Kuma Gano Malaman Bogi 240 Da Masu Takardun…
Gwamnatin Jihar Jigawa ƙarƙashin jagorancin Gwamna Umar Namadi ta sanar da dakatar da biyan dukkan malaman da suke koyarwa a makarantun jihar ƙarƙashin shirin J-Teach.
Kwamishinan Yaɗa Labarai, Matasa, Wasanni da Al’adu, Sagir Musa ne!-->!-->!-->…
Gwamonin Arewa 19 Sun Ziyarci Kaduna, Sun Bayar Da Gudunmawar Kuɗi Ga Mutanen Tudun Biri
Gwamonin Arewa 19 sun haɗu jiya Juma’a a Kaduna domin tattaunawa kan yanda za a magance matsalar tsaro, bunƙasa noma, haƙo mai a yankin Arewa da kuma jajantawa Gwamnan Kaduna Uba Sani kan iftila’in da ya jawo asarar rayuka da dama a Tudun!-->…
Tinubu Ya Sanya Sharaɗi Kafin A Ƙara Kuɗin Shan Lantarki A Najeriya
Ministan Lantarki, Adebayo Adelabu ya bayyana cewar, Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya matsa lamba kan cewar dole ne ƙasa ta cimma ƙaruwar wadatar hasken lantarki kafin ta ƙara kuɗin shan lantarkin a kan ƴan ƙasa.
Ya ce, Tinubu ya!-->!-->!-->…
Ƙungiyar Yarabawa Ta Matsa Kan Samar Da Ƴansandan Jihohi Da Gudanar Da Cikakkiyar Fedaraliya
Ƙungiyar Yarabawa ta Afenifere ta koka kan yawaitar matsalar tsaro a wasu sassa na ƙasar nan saboda hare-haren wasu makiyaya masu ɗauke da makamai kan manoma.
Ƙungiyar ta bayyana cewar, munanan aiyukan laifin da ƴanbindigar ke aikatawa!-->!-->!-->…
Shugaban Karamar Hukumar Hadejia Ya Yi Kira Da A Rika Taimakawa Mata
Shugaban Karamar Hukumar Hadejia, Hon. Abdulkadir Umar TO ya yi kira ga shugabanni, ƴan siyasa da masu hannu da shuni da su rika bai wa mata taimako, wajen samar musu da jari da zasu na yin sana'oi inda ya ce, ta haka ne za su samu damar!-->…
Goodluck Jonathan Ya Ziyarci Shugaba Bola Tinubu A Villa
A jiya Juma’a, tsohon Shugaban Ƙasa, Goodluck Jonathan ya ziyarci Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, inda ya ce, tun da harkokin zaɓe sun zo ƙarshe, ya kamata tsofin shugabanni da masu ci a yanzu da ma masu yin zaɓe su haɗu su yi aiki tare!-->…
Gwamnatin Tarayya Za Ta Shirya Tattaunawa Kan Makomar Najeriya
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kan Ƴan Ƙasa, ya ce, Gwamnatin Tarayya na shirin gabatar da tattaunawa tsakanin ƴan ƙasa domin magance al’amuran da suka shafi halayya da haɗin kai.
Ya bayyana cewar, tattaunawar za ta banbanta da irin!-->!-->!-->…
Tinubu Zai Yi Aiki Da Atiku Da Peter Obi, Inji Wani Minista
Gwamnatin Tarayya ta ce, duk da kasancewar hukuncin ranar Alhamis da ya tabbatar da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, shugaban a shirye yake ya yi aiki da abokan takararsa a zaɓen 25 ga watan Fabarairu, wato Atiku Abubakar na Jam’iyyar PDP!-->…
Gwamnatin Tarayya Ta Shirya Ciyo Bashin Naira Tiriliyan 26 Cikin Shekaru Uku Masu Zuwa
Bincike ya nuna cewar, cikin shekaru uku masu zuwa, bashin da ake bin Najeriya zai kai naira tiriliyan 118.37.
Wannan adadi dai an same shi ne daga lissafin yanayin bashin da ake da shi a yanzu da kuma hasashen kuɗeɗen da za a kashe a!-->!-->!-->…