Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Gwamnati
Sanatoci Na Shirin Yin Dokar Da Za Ta Tilasta Tura Sakamakon Zaɓe Ta Na’ura
Majalissar Sanatocin Najeriya ta shirya yin gyaran dokar zaɓe domin bai wa ƴan Najeriya mazauna ƙasashen waje damar yin zaɓen shugaban ƙasa da kuma tilasta wa Hukumar Zaɓe tura sakamakon zaɓe ta na’ura.
Majalissar ta bayyana hakan ne a!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Ta Shirya Kashe Wa Ɓangaren Ilimi Kaso 25% Na Kasafin Kuɗi
Ministan Ilimi, Farfesa Tahir Mamman ya bayyana cewar, Gwamnatin Tarayya ta shirya kashewa ɓangaren ilimi kaso 25 cikin ɗari na kasafin kuɗin kowacce shekara matuƙar akwai tsare-tsaren da su tabbatar da buƙatar kuɗaɗen.
Ministan ya!-->!-->!-->…
Tarayyar Turai Ta Ware Maƙudan Kuɗaɗe Don Malaman Makaranta Na Arewa Maso Yamma
A ƙoƙarinta na magance yawaitar yaran da ba sa zuwa makaranta a yankin Arewa maso Yammacin Najeriya ta hanyar bunƙasa hanyoyin samun ingantaccen ilimi da rayuwar matasan yankin, Ƙungiyar Tarayyar Turai, EU, ta sanar da ƙarin tallafi na!-->…
Gwamnatin Kano Ta Bayyana Yau Laraba A Matsayin Ranar Hutun Takutaha
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana ranar yau Laraba, 4 ga watan Oktoba a matsayin ranar hutu domin nuna murna da zagayowar ranar Takutaha.
Ranar Takutaha dai, rana ce ta bakwai bayan ranar 12 ga watan Rabi’il Auwal da aka!-->!-->!-->…
YAJIN AIKI: Ƙungiyoyin Ƙwadago Sun Dakatar Da Shiga Yajin Aiki Sai Nan Da Kwanaki 30
Haɗaɗɗiyar Ƙungiyar Ƙwadago ta sanar da dakatar da shiga yajin aikin sai-baba-ta-gani da ta shirya shiga saboda tsanani.
A baya dai ƙungiyoyin ƙwadago da rassansu na jihohi sun umarci ƴaƴansu a duk faɗin Najeriya da su dakatar da duk!-->!-->!-->…
YANZU-YANZU: Ƙungiyar Ƙwadago Na Zama Da Gwamnati A Villa
Gwamnatin Tarayya da Haɗaɗɗiyar Ƙungiyar Ƙwadago yanzu haka na zaman tattaunawa a Ɗakin Taron na Ofishin Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa da ke Villa a Abuja.
Zaman na yau Litinin an tsara shi ne, domin wakilan ƙungiyoyin ƙwadago!-->!-->!-->…
Kano Ta Ɓullo Da Tsarin Bai Wa Ɗalibai Mata Tukuicin Naira 20,000 Don Bunƙasa Shigarsu Makarantu
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya sanar da fara bayar da tukuicin naira 20,000 ga ɗalibai mata da ke jihar domin bunƙasa sha’awarsu ta zuwa makaranta.
Gwamnan wanda ya sanar da ci gaban a jiya Lahadi lokacin da yake jawabin!-->!-->!-->…
MAI MUHIMMANCI: Abubuwan Da Gwamnati Ta Gabatarwa Ƴan Ƙwadago Domin Su Janye Yajin Aiki
A yau Litinin ake tsammanin haɗaɗɗiyar ƙungiyar ƴan ƙwadago da ta haɗa da NLC da TUC zasu sanar da matsayarsu ta ƙarshe kafin tsunduma yajin aikin sai-baba-ta-gani da suka shirya a farawa a gobe Talata.
Wannan ya biyo bayan zaman!-->!-->!-->…
YANZU-YANZU: Ƙungiyar Ƙwadago Ta Cimma Matsaya Da Gwamnati
Gwamnatin Tarayya da haɗaɗɗiyar ƙungiyar ƙwadago sun cimma matsaya kan cewa, ƙarin mafi ƙarancin albashi na naira 25,000 da Tinubu ya sanar a jawabinsa na yau ya haɗa da dukkan wani ma'aikaci a Najeriya.
Ƙungiyar ta kuma bayyana cewar!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnati Na Tattaunawa Da Ƴan Ƙwadago A Fadar Shugaban Ƙasa Don Dakatar Da Yajin Aiki
Gwamnatin Tarayya da haɗaɗɗiyar ƙungiyar ƴan ƙwadago na tattaunawa a sirrance a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja.
Tattaunawar ta gaggawa ta yau Lahadi wadda gwamnati ta kira, na zuwa ne a matsayin yunƙuri na ƙarshe na kare tsunduma yajin!-->!-->!-->…
JERIN SUNAYE: Masu Degree Da Suka Samu Aikin Sa Kai Na J-Teach A Jigawa
Gwamnatin Jihar Jigawa ta saki sunayen masu degree waɗanda suka samu aiki sa kai na J-Teach domin koyarwa a manyan makarantun sikandiren jihar.
Gwamnatin ta kuma sanar da shirin bayar da horo na kwana ɗaya da aka shiryawa sabbin malaman!-->!-->!-->…
Tinubu Ya Sanar Da Ƙarawa Ƙananan Ma’aikata Naira Dubu 25 A Tsawon Watanni 6
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ce, a watanni shida masu zuwa, ƙananan ma’aikata za su sami ƙarin naira dubu ashirin da biyar a duk wata.
Shugaban ƙasar ya bayyana hakan ne a jawabinsa na murnar cikar Najeriya shekarun 63 da samun!-->!-->!-->…
Najeriya Na Neman Sabon Bashin Naira Tiriliyan 1.2 Da Wasu Basussukan Daga Bankin Duniya
A yanzu haka Gwamnatin Tarayya na tattaunawa da Bankin Duniya kan sabon bashin da ya kai dalar Amurka biliyan 1.5 daidai da naira Tiriliyan 1.2, kamar yanda jaridar PUNCH ta gano.
Gwamnatin na neman bashin ne da a kai wa take da HOPE!-->!-->!-->…
Tinubu Ya Naɗa Hakeem Baba Ahmed A Matsayin Mai Bayar Da Shawara Na Musamman
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Mai Magana da Yawun Ƙungiyar Dattawan Arewa, Dr. Hakeem Baba-Ahmed a matsayin Mai Bayar da Shawara na Musamman a Kan Harkokin Siyasa a Ofishin Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima.
Baba-Ahmed!-->!-->!-->…
Tinubu Ya Naɗa Madadin Garba Shehu Da Wasu Muƙaman Da Dama
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa tshohon Babban Manaja kuma Editan Jaridar Leadership, Kingsley Stanley Nkwocha, a matsayin Babban Mai Temakawa Shugaban Ƙasa, SSA a ɓangaren Kafafen Yaɗa Labarai da Sadarwa.
Shugaban ya naɗa!-->!-->!-->…
Gwamnan Jigawa Ya Gargaɗi JSIEC Da Ta Bayar Da Dama Ga Duk Jam’iyyu A Zaɓen Ƙananan Hukumomin Da Ke…
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi ya gargaɗi Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Jihar Jigawa, JSIEC da ta bayar da dama ga kowacce jam’iyya a zaɓuɓɓukan ƙananan hukumomi da ke tafe a jihar.
Wannan na ƙunshe ne cikin takardar sabunta!-->!-->!-->…
Gwamnatin Jigawa Za Ta Kafa Hukumar Yaƙi Da Cin Hanci, Yayin Da Fursunoni 1,576 Cikin 1,718 A Jihar…
Gwamnatin Jihar Jigawa ta ce, akwai matasa ƴan fursuna guda dubu 1,576 da ke zaman gidajen yari a jihar cikin fursunoni dubu 1,718 da ake da su a gidajen yarin jihar.
Kwamishinan Shari’a na Jihar, Barrista Dr. Musa Adamu Aliyu ne ya!-->!-->!-->…
YAJIN AIKI: Yayin Da NLC Ke Shirin Tsunduma Yajin Aiki, Gwamnatin Tarayya Ta Gayyace Ta Zaman…
Gwamnatin Tarayya ta kuma gayyatar shugabancin Ƙungiyar Ƴan Ƙawadago, NLC, zuwa wajen zaman tattaunawa domin magance matsalolin da za su sa ƙungiyar shiga yajin aiki.
An tsara cewar za a gudanar da zaman ne tsakanin ɓangarorin biyu a!-->!-->!-->…
Gwamnatin Kano Za Ta Raba Littattafai Miliyan 3 A Makarantu, Za Ta Kuma Ginawa Malamai Gidaje
Gwamnatin Jihar Kano za ta raba littattafai miliyan uku ga ɗaliban da su ke karatu a makarantun gwamnati da ke jihar.
Kwamishinan Ilimi na Jihar Kano, Umar Haruna Doguwa ne ya bayyana hakan a yau, yayin shirin BBC Hausa na ‘A Faɗa A!-->!-->!-->…
An Damfara Tinubu A Kotu Kan Ƙin Hana Badaru Da Wasu Tsofin Gwamnoni Karɓar Fansho
Ƙungiyar Tabbatar da Gaskiya da Kare Haƙƙin Al’umma a Zamantakewa da Tattalin Arziki ta SERAP ta shigar da ƙarar Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu kan gazawarsa na dakatar da tsofin gwamnonin da ya naɗa ministoci daga karɓar fansho da sauran!-->…