Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Gwamnati
JERIN SUNAYE: Sojojin Da Suka Mutu Sanadiyar Harbo Jirginsu Da Ƴan-ta’adda Suka Yi A Neja
Sojojin Najeriya sun yi jana'izar sojojin da suka rasa rayukansu a sanadiyar hatsarin jirginsu da ƴan-ta’adda suka jawo da kuma waɗanda aka kai harin kwanton ɓauna.
A makon da ya gabata ne, sojojin Najeriya suka bayyana cewar jami’ansu!-->!-->!-->…
Gwamna Namadi Ya Naɗa Ƙwararrun Masu Ba Shi Shawara Guda 6
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi ya amince da naɗin Ƙwararrun Masu Ba Shi Shawara guda shida.
Sanarwar naɗin na ƙunshe ne a sanarwar da Sakataren Gwamnatin Jiha, Malam Bala Ibrahim ya sanya wa hannu, sannan Jami’in Hulɗa da!-->!-->!-->…
Sojojin Najeriya Da Na Birtaniya Za Su Yi Aiki Tare Wajen Kawo Ƙarshen Boko Haram – Badaru
Ministan Tsaro, Muhammad Badaru Abubakar ya ce, Najeriya za ta ƙarfafa alaƙa da ƙasar Birtaniya domin magance matsalar tsaro a Najeriya.
Badaru ya bayyana hakan ne a yau, lokacin da wakilan ƙasar Birtaniya ƙarƙashin Ministan Sojojin!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: ASUU Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki
Ƙungiyar Malam Jami’o’i ta Ƙasa, ASUU, biyo bayan Taron Shugabanninta na Ƙasa da ta yi a Jami’ar Maiduguri ta buƙaci Gwamnatin Tarayya ta ofishin Babban Akawunta na Tarayya da ta saki kuɗaɗen ariyas na ƙarin girma da mambobin ƙungiyar ke!-->…
Jihar Kaduna Ta Fara Gina Babban Birni Mai Gidaje Dubu 500,000 Don Talakawa
Gwamnatin Jihar Kaduna ta fara gina babban birni mai ɗauke da gidaje 500,000 don talakawa da marassa ƙarfi mazauna jihar.
Wannan babban birni dai, gwamnatin za ta gina shi ne, haɗin guiwa da kamfanin ƙasar Qatar mai suna Qatar!-->!-->!-->…
Ministoci 8 Da Ƴan Najeriya Ke Mamakin Muƙaman Da Tinubu Ya Ba Su
Duba da yanayin aiki da karatun da waɗanda Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya tura wa Majalissar Sanatoci domin tantancewa, ƴan Najeriya ciki har da su kansu sanatocin, sun yi tsammani daban da abun da suka gani a matsayin muƙaman da!-->…
Tallafin Naira Biliyan Biyar Ba Zai Magance Talauci Ba, In Ji NLC
Shugaban Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya, NLC, Joe Ajero ya bayyana cewar, tallafin naira biliyan biyar ga kowacce jiha, wanda Gwamnatin Tarayya ta sanar bai kai kowa ya samu naira dubu 1500 ba, idan aka raba wa ƴan Najeriya sama miliyan 133!-->…
Gwamnoni Ba Abun Yarda Ba Ne Kan Tallafin Da Za A Rabawa Talakawa – NLC
Ƙungiya Ƙwadago ta ƙwanƙwashi Gwamnatin Tarayya kan sakin kuɗi naira biliyan 180 ga gwamnonin jihohi a matsayin kuɗin tallafawa talakawa wajen magance matsalolin da janye tallafin man fetur ya tsunduma shi a ciki.
Ƙungiyar Ƙwadago, NLC,!-->!-->!-->…
JANYE TALLAFI: Jihohi Zasu Samu Naira Biliyan 5 Kowaccensu A Matsayin Tallafi
Gwamnatin Tarayya ta amince da fitar da naira biliyan 5 ga kowacce jiha da Babban Birnin Tarayya domin su samu damar samar da abincin da zasu rabawa talakawa a jihohinsu.
Gwamna Babagana Zulum na Jihar Borno ne ya bayyana hakan yau a!-->!-->!-->…
Kusan Sabon Ministan Ilimi Na Najeriya, Farfesa Mamman
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Babban Lauyan Najeriya, Farfesa Tahir Mamman a matsayin sabon Ministan Ilimi na Najeriya.
Mai Bai wa Shugaban Ƙasa Shawara kan Kafafen Yaɗa Labarai da Hulɗa da Jama’a, Ajuri Ngelale ne ya bayyana!-->!-->!-->…
Kar Ku Bari Shugaban Ƙasa Da Gwamnoni Su Wulaƙanta Ku – Sarki Sunusi Ga Ƴan Najeriya
Bayan nazarin abubuwan da suke ƙasar nan, Sarkin Kano na 14, Mai Martaba Sunusi Lamido Sunusi II ya ce, ƴan Najeriya na karɓar wulaƙanci da yawa daga ƴan siyasar da suka rena su.
Ya yi kiran ƴan Najeriya da kar su bari shugaban ƙasa ko!-->!-->!-->…
NAƊIN MINISTOCI: Tinubu Ya Naɗa Kansa Babban Ministan Mai, Zai Rantsar Da Ministoci Ranar Litinin
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa kansa Babban Ministan Albarkatun Mai na ƙasa yayin da ya naɗa tsohon sanata, Sanata Heineken Lokpobiri a matsayin Ƙaramin Ministan Albarkatun Mai.
Kamar dai yanda ya kasance a shugaban ƙasar da ya!-->!-->!-->…
JERIN SUNAYE: Tinubu Ya Naɗa Badaru Ministan Tsaro, Wike Ministan Abuja, Ya Bai Wa Saura Muƙamansu
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya saki sunayen sabbin ministocinsa da ofisoshin da ya ba su.
Tsohon Gwaman Jihar Jigawa, Muhammad Badaru Abubakar ya samu muƙanmin ministan tsaro, sai kuma tsohon Gwamnan Jihar Rivers, Nyesom Wike ya!-->!-->!-->…
Darajar Naira Na Ƙara Farfaɗowa
Farashin dala na faɗuwa a kasuwannin canjin kuɗi a Najeriya daga naira 940 zuwa naira 890 a safiyar Laraba, kamar yadda bayanan da BBC ta samu daga kasuwannin canji a birnin Legas suka nuna.
Bayanan sun ce a safiyar jiya Talata, an!-->!-->!-->…
Jigawa Zata Gabatar Da Ƙwarya-Ƙwaryar Kasafin Kuɗi Na Naira Biliyan 44.7
Majalissar Zartarwa ta Jihar Jigawa ta amince da miƙa ƙwarya-ƙwaryar kasafin kuɗi na naira biliyan 44,700,000,000 ga Majalissar Dokoki ta jihar domin amincewa.
Majalissar ta amince da miƙa kasafin kuɗin ne a yau, lokacin gabatar da!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnatin Kano Ta Hana Private Schools Ƙarin Kuɗin Makaranta
Gwamnatin Kano ta tabbatar da dakatar da ƙarin kuɗin makaranta da makarantu masu zaman kansu na jihar ke ƙoƙarin yi.
Sannan gwamnatin ta umarci dukkan makarantun da su sabunta lasisinsu domin su dace da tsarin inganta ilimi na gwamnan!-->!-->!-->…
Ƴansanda Sun Kama Ɓarayin Wayar Lantarki, Shanu, Awaki Da Ƴan-Fashi A Jigawa
Jami’an ƴansanda na Rundunar Ƴansanda ta Jihar Jigawa sun kama wasu da ake zargin ƙwararrun ɓarayin shanu da awaki ne a garin Maigatari.
Jami’in Hulɗa da Jama’a na Rundunar, DSP Shiisu Adam ne ya bayyana hakan lokacin da yake jawabi ga!-->!-->!-->…
HOTUNA: Kashifu Inuwa Ya Karɓi Baƙuncin Shugabannin Google Kan Bunƙasa Fasahar Zamani Ga Matasa
Babban Daraktan Hukumar Bunƙasa Fasahar Zamani da Sadarwa, NITDA, Malam Kashifu Inuwa Abdullahi ya karbi baƙuncin tawaga ƙarƙashin jagorancin Olu,ide Balogun, Daraktan Google na Afirka ta Yamma daga kamfanin Google.
KARANTA WANNAN:!-->!-->!-->…
An Saka Ranaku, Gurare Da Lokutan Tantance Ƴan J-Teach Masu Digiri A Jigawa
Ma’aikatar Ilimi mai Zurfi, Kimiya da Fasaha ta Jihar Jigawa ta sanar da ranakun tantance waɗanda suka zana jarabawar neman aikin koyarwa na J-Teach a jihar.
Ma’aikatar ilimin ta rarraba ranakun gudanar da tantancewar zuwa yankunan!-->!-->!-->…
TSADAR MAI: Babu Wani Shirin Dawo Da Tallafin Mai A Najeriya, In Ji Fadar Shugaban Ƙasa
Babban Mai Temakawa Shugaban Ƙasa a Kan Harkokin Yaɗa Labari da Hulɗa da Jama’a. Tope Ajayi, ya ce, babu wani shirin da gwamnatin Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu take yi na dawo da tallafin man fetur.
Ajayi ya yi wannan bayani ne a yau!-->!-->!-->…