Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Gwamnati
Yawan Dogaro Da Bashi Ya Zo Ƙarshe A Najeriya – Tinubu
A jiya Talata ne a Abuja, Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ƙaddamar da Kwamitin Shugaban Ƙasa kan Tsare-tsaren Kashe Kuɗaɗe da Sake Fasalin Karɓar Haraji, inda ya ce, yawan dogaro da bashi wajen kashe kuɗaɗen gudanar da gwamnati ya zo!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnati Ta Kammala Ɗaukar Sabbin Immigration Da Civil Defence, Ta Saki Sunayen…
Hukumar Kula da Jami’an Civil Defence, Masu Kula da Gidan Gyaran Hali, Masu Kashe Gobara da kuma Masu Kula da Shige da Fice, CDCFIB, ta saki sunayen waɗanda suka samu nasarar samun aikin Immigration, da Civil Defence.
An bayyana wannan!-->!-->!-->…
Tinubu Ya Haɗu Da Okonjo Iweala A Aso Rock
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu yana ganawa da Babbar Daraktar Hukumar Kasuwanci ta Duniya, WTO, Farfesa Ngozi Okonjo Iweala a Fadar Shugaban Ƙasa, Villa da ke Abuja.
Farfesa Okonjo Iweala dai ta iso Fadar Shugaban Ƙasa ne da misalin!-->!-->!-->…
JERIN SUNAYE: Jigawa Ta Samu Shugabannin Kwamitoci 2 Yayin Da Majalissar Sanatoci Ta Bayyana Sunayen…
An saki sunayen shugabannin kwamitocin dindindin na Majalissar Sanatoci jim kaɗan bayan sanatocin sun fitar da jerin sunayen ministocin Shugaba Tinubu da suka aminta da su.
Cikin jerin sunayen shugabannin kwamitocin sanatocin akwai!-->!-->!-->…
Wani Babban Ma’aikaci Ya Tona Asirin Karɓar Cin Hanci Don A Bayar Da Aikin Gwamnati
Wani tsohon ma’aikacin ofishin kula da manhajar biyan albashi ta IPPIS a Hukumar Raba Dai-dai ta Gwamnatin Tarayya, FCC, Haruna Kolo, wanda aka zarga da karɓar cin hanci kafin ya bayar da aiki, ya amsa laifinsa.
Ya amsa cewar, ya karɓi!-->!-->!-->…
Sojojin Nijar Sun Naɗa Wani Masanin Tattalin Arziƙi A Matsayin Firaminista
Kusan mako biyu da sojoji suka karɓe mulkin Jamhuriyar Nijar, masu juyin mulkin sun bayyana sunan tsohon ministan tatattalin arziƙi, Ali Mahamman Lamine Zeine a matsayin sabon firaministan ƙasar.
A jiya da daddare ne, mai magana da!-->!-->!-->…
Gwamnati Ta Janye Ƙarar Da Ta Kai Shugabannin Ƙwadago, Akwai Yiwuwar Fasa Yajin Aikin Da Za A Fara…
A jiya Litinin Gwamnatin Tarayya ta janye ƙarar da ta kai Ƙungiyar Ƙwadago, NLC, da Ƙungiyar Ƴan Kasuwa, TUC, tana zarginsu da saɓa umarnin kotu, inda suka gudanar da zanga-zanga a ranar 2 ga watan Agusta, 2023, kan janye tallafin man!-->…
Sahihin Jerin Sunayen Ministocin Tinubu Da Sanatoci Suka Aminta Da Su
Majalissar Sanatoci ta kammala tantance mutane 45 cikin 48 da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya tura mata a ƙoƙarinsa na naɗa su ministoci.
Sanatocin sun tabbatar da amincewarsu da mutane 45 ɗin ne a jiya Litinin 7 ga watan Agusta,!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Sanatoci Sun Cire Sunan El-Rufa’i Da Wasu Mutum Biyu Daga Ministocin Tinubu
Sunan tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi ɓatan dabo a cikin jerin sunayen ministocin da sanatoci suka tabbatar a yau Litinin.
Haka kuma a cikin sunayen ba a ga sunan Sanata Abubakar Danladi daga Jihar Taraba ba da kuma na!-->!-->!-->…
RAGE KUDIN MOTA A HADEJIA: Ya Kamata Gwamna Namadi Yai Koyi Da Tsare-Tsaren Bala T. O.
Wani mazaunin Karamar Hukumar Hadejia mai suna Ahmed Haruna wanda aka fi sani da Furya Atafi, ya bayyana shugaban Karamar Hukumar Hadejia, Hon Abdulkadir Umar Bala TO a matsayin abin koyi ga jagorori.
Ya bayyana hakan ne a wata!-->!-->!-->…
JUYIN MULKI: Sojoji Zasu Kare Demokaraɗiyyar Najeriya Komai Matsalolinta – Shugaban Sojoji
Hafsan Hafsoshin Najeriya, Lieutenant General Taoreed Lagbaja, a jiya Asabar ya yi alƙawarin cewa, sojojin Najeriya zasu ci gaba da kare demokaraɗiyyar Najeriya komai matsalolin da take fuskanta.
Janar Lagbaja ya bayar da wannan!-->!-->!-->…
An Harbe Wani Mai Temakawa Sanata Har Lahira
Adeniyi Sanni da ke a matsayin babban mai temakawa sanatan Ogun ta Yamma, Solomon Adeola ya gamu da ajalinsa bayan harbinsa da akai lokacin yana kan hanyarsa ta zuwa gidansa da ke yankin Isheri a Jihar Lagos jiya Asabar.
A wani jawabin!-->!-->!-->…
Sanatoci Sun Yi Watsi Da Buƙatar Tinubu Ta Yaƙar Jamhuriyar Nijar
Sanatocin Najeriya sun yi watsi da buƙatar Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta tura sojojin Najeriya don su kai ɗauki wajen kawar da waɗanda su ka yi juyin mulki a Jamhuriyar Nijar.
Wanna dai ya kawo ƙarshen shirye-shiryen da sojojin!-->!-->!-->…
Maryam Shetty Ta Magantu Kan Sagegeduwar Da Akai Mata
Tsohowar wadda aka miƙa sunanta domin kasancewa minista a gwamnatin Tinubu, Maryam Shettima wadda aka fi sani da Maryam Shetty, ta bayyana janye sunanta daga jerin ministoci a matsayin ƙaddarawar Ubangiji.
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed!-->!-->!-->…
Yanda Cukumurɗar Siyasa Ta Hana Maryam Shetty Samun Muƙamin Minista
A lokacin da ƴan Najeriya ke ci gaba da neman dalilan da ya sa Maryam Shetty ta samu muƙamin minista a matsayinta na matashiya wadda ba tai ƙaurin suna a siyasa ba daga Jihar Kano, labarin canja sunanta ƴan awanni kaɗan kafin shigarta!-->…
Abin Da Ƴan Najeriya Ke Cewa Kan Cire Maryam Shetty Daga Jerin Ministocin Tinubu
Ana tsaka da fara tantance minitoci rukuni na biyu da Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya aika majalisa, aka samu labarin cewa ya sauya sunan Maryam Shetty da na Mariya Mahmoud a matsayin minista daga Kano.
Shugaban Majalisar Dattawa!-->!-->!-->…
Sabuwar Dokar Aiki Zata Jawo Rasa Aiki Ga Daraktoci 512 A Najeriya
Kusan daraktoci 512 da ke aikin gwamnati ne waɗanda suka ɗebe shekaru 8 a matsayin darakta zasu fuskanci barin aiki saboda fara amfani da sabbin Dokokin Aikin Gwamnati na shekarar 2021 daga ɓangaren Gwamnatin Tarayya.
Sabbin Dokokin!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Tinubu Ya Janye Sunan Minista Ɗaya, Ya Ƙara Miƙa Sunan Wasu Mutum Biyu
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya miƙa sunan tsohon Ƙaramin Ministan Ƙwadago, Festus Keyamo a matsayin wanda yake so ya naɗa minista.
Haka kuma shugaban ƙasar ya janye sunan Maryam Shetty daga Jihar Kano tare da maye gurbinta da Dr.!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Ta Ɗau Matakin Ba Aiki Ba Albashi A Kan Likitoci Masu Yajin Aiki
Gwamnatin Tarayya ta umarci shugabannin manyan asibitocinta da su yi amfani da tsarin ba aiki ba albashi a kan mambobin Ƙungiyar Likitoci Masu Neman Ƙwarewa ta Najeriya, NARD.
Gwamnatin ta kuma buƙaci dukkan asibitocin da su lura da!-->!-->!-->…
JANYE TALLAFI: Ta Ɓaɓe Tsakanin Gwamnatin Tarayya Da NLC, Yajin Aiki Zai Fara Ranar 14 Ga Agusta
Kusan awanni 24 bayan ganawa da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu inda aka samu yarjejjeniyar dakatar da zanga-zanga, sulhun da aka samu tsakanin ƙungiyoyin ƙwadago da Gwamnatin Tarayya ya wargaje, yayinda aka jiyo ƙungiyoyin na sanar da!-->…