Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Gwamnati
Waɗanda Tinubu Zai Naɗa Ministoci Su 15 Ne Kaɗai Daga 28 Suka Gabatar Da Takardunsu
Aƙalla waɗanda za a naɗa ministoci 15 ne suka gabatar da takardunsu ga ofishin Babban Mai Temakawa Shugaban Ƙasa kan Harkokin Majalissar Dattawa, Abdullahi Gumel zuwa jiya Lahadi.
Waɗansu daga cikin waɗanda sunayensu suka fito a waɗanda!-->!-->!-->…
Yau Sabbin Ministocin Tinubu Zasu Fara Fuskantar Tantancewar Majalissar Dattawa
A yau Litinin ne Majalissar Dattawa zata fara tantance ingancin waɗanda Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ke son naɗawa ministoci.
A ranar Alhamis da ta gabata ne, Shugaban Majalissar Dattawa ya karanta sunayen mutane ashirin da takwas!-->!-->!-->…
Muna Nan Kan Bakanmu, Babu Wani Umarnin Kotu Da Ya Hana Mu Yin Zanga-Zanga – NLC
Ƙungiyar Ƙwadago, NLC, ta faɗawa Mai Shigar da Ƙara na Gwamnatin Tarayya kuma Babban Sakataren Ma’aikatar Shari’a cewa, babu wani umarnin kotu daga Kotun Ma’aikata ta Ƙasa ko wata kotu da ya hana ma’aikata ƴan Najeriya shiga cikin!-->…
YANZU-YANZU: Gwamna Fintiri Ya Sanya Dokar Hana Fita A Jihar Adamawa
Gwamnan Jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya ayyana dokar hana fita ta tsawon awanni 24 a jihar, biyo bayan hare-haren da ƴanbindiga suke kaiwa mutane a babban birnin jihar, Yola.
Gwamnan ya bayyana cewar, dokar ta fara aiki nan take!-->!-->!-->…
Hukumar Yaƙi Da Cin Hanci Ta Kano Ta Kama Mutane 8 Da Zargin Karkatar Da Naira Biliyan 4
Hukumar Karɓar Ƙorafe-ƙorafen Al’umma da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano ta tabbatar da cewar, ta kama mutane takwas da ake zargi da karkatar da kuɗaɗen da yawansu ya kai naira biliyan huɗu na Kamfanin Samar da Kayan Noma na!-->…
Ƴan Najeriya Miliyan 14.3 Ne Ke Ta’ammuli Da Miyagun Ƙawayoyi – NDLEA
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa, NDLEA ta ce, akwai aƙalla ƴan Najeriya miliyan 14 da dubu 300 da ke ta’ammuli da miyagun ƙwayoyi.
Kwamandar Hukumar ta Jihar Ogun, Ibiba Odili ce ta bayyana hakan lokacin ƙaddamar da!-->!-->!-->…
JANYE TALLAFI: Jihohin Borno, Adamawa Da Yobe Sun Sauƙaƙawa Ma’aikata, Manoma Da Ɗalibai Kuɗin Hawa…
Gwamnatocin jihohin Borno, Adamawa da Yobe sun fara ɗaukar matakan rage raɗaɗin tsadar kuɗin mota da ya samo asali daga janye tallafin mai da Gwamnatin Tarayya ta yi.
Kamfanin Dillanci Labarai na Najeriya, NAN, ya rawaito cewa,!-->!-->!-->…
Wani Gwamna Ya Amince Da A Ɗebi Sabbin Malaman Makaranta A Jiharsa
Gwamnan Jihar Delta, Sheriff Oborevwori ya amince da a ɗebi malaman firamare, ƙananan ma’aikatan ofis da masu gadi a ƙananan hukumomi 22 na jihar.
Shugaban Ƙungiyar Ƙananan Hukumomi ta Najeriya, ALGON reshen Jihar Delta, Victor Ebonka!-->!-->!-->…
Ƴan Najeriya Miliyan 19 Ne Ke Fama Da Ciwon Hanta
Shugaban Shirin Kula da Cututtukan AIDS da STDs na Ƙasa, Dr. Adebobola Bashorun ya ce, a ƙalla mutane miliyan 19 ne ke fama da ciwon hanta a Najeriya.
Ya bayyana hakan ne jiya Juma’a a Abuja lokacin da yake jawabi ga mahalarta taron da!-->!-->!-->…
Ma’aikatan Lafiya Zasu Shiga Yajin Aikin Da NLC Ta Shirya Shiga Ranar Laraba
Ma’aikatan lafiya ƙarƙashin Haɗakar Ƙungiyoyin Ma’aikatan Lafiya, JOHESU, da Ƙungiyar Ma’aikatn Jiyya da Ungozoma ta Ƙasa sun ce zasu shiga yajin aikin da Ƙungiyar Ƙwadago, NLC ta shirya shiga a ranar Laraba, 2 ga watan Agusta mai zuwa.
!-->!-->!-->…
Tinubu Zai Haɗe, Raba, Ruguje Da Ƙirƙirar Wasu Ma’aikatun A Gwamnatin Tarayya
Biyo bayan gabatar da rukuni na farko na waɗanda shugaban ƙasa ke son naɗawa ministoci, alamu sun nuna cewa, Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai sake fasalin wasu ma’aikatun Gwamnatin Tarayya ta hanyar haɗe wasu, ƙirƙirar wasu da!-->…
Cikakken Bayani Kan Sabon Shugaban Jamhuriyar Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani
A wuni na biyu bayan sojoji sun bayyana cewa sun kifar da gwamnatin shugaba Mohamed Bazoum, Janar Abdourahmane Tchiani (wanda ake kira Omar Tchiani) ya bayyana a kafar talabijin inda ya yi wa al'umma jawabi.
Ta tabbata cewa shi ne sabon!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Ta Ce A Dinga Amfani Da Harsunan Uwa A Koyarwa
A jiya Alhamis ne wani babban jami’in Ma’aikatar Ilimi ya ce, Gwamnatin Tarayya za ta inganta amfani da harsunan uwa wajen koyarwa, musamman a a makarantun firamare da ƙaramar sikandire.
Babban Sakataren Ma’aikatar Ilimi, David Adejo ne!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Ta Ƙara Alawuns Na Hazard Ga Wasu Ma’aikata
Gwamnatin Tarayya ta amince da ƙarin alawuns na hazard ga ma’aikatan lafiya da ba na asibitoci ba a fadin ƙasar nan.
Gwamnatin ta bayyana hakan ne a sanarwar da ta raba mai ɗauke da kwanan watan 26 ga Yuli, 2023, wadda Shugaban Hukumar!-->!-->!-->…
Next Jigawa Ta Yi Kira Ga Gwamnatin Jihar Da Ta Ɗebi Ƙarin Ma’aikata
Ƙungiyar ci gaban al’umma ta Next Jigawa ta yi kira ga gwamnatin jihar da cire takunkumi kan ɗiban ma’aikata tare ɗiban ma’aikatan da zasu cike guraben aikin da ake da su a jihar.
Shugaban Ƙungiyar, Farfesa Haruna Usman ne ya yi kiran,!-->!-->!-->…
Ɗan El-Rufa’i Da Ƴar Ibori Sun Sami Shugabanci A Yayin Majalissar Wakilai Ta Fitar Kwamitoci
Mohammed Bello El-Rufai, ɗan tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufa’i da Erhiatake Ibori-Suenu, ƴar tsohon Gwamnan Jihar Delta, James Ibori sun sami shugabancin kwamitocin dindindin na Majalissar Wakilai a yau Thursday.
!-->!-->!-->…
BAIWA MATA TALLAFI A JIGAWA: Da Muguwar Rawa Gwamma Ƙin Tashi, Shawara ga Gwamna Namadi
Daga: Ahmed Ilallah
Kamar yanda labari ya bayyana a zaman Majalissar Zartarwar Jihar Jigawa na farko, a kwai sanarwar ƙudurin wannan gwamnati na bayar da tallafi ga mata dubu daya (1000) don rage raɗaɗin talauci da matsin rayuwar da!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Tinubu Ya Miƙawa Sanatoci Sunayen Ministoci, Sunan Badaru Ne Daga Jigawa
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya tabbatar da cewa Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da sunayen mutane 28 da yake neman a tantance domin naɗawa a muƙaman minista.
Cikin sunayen akwai Badaru Abubakar daga Jigawa,!-->!-->!-->…
Gwamnan Adamawa Ya Amince Da Baiwa Ma’aikata Da Ƴan Fansho Ƙarin Naira 10,000 Duk Wata
Gwamnan Jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri, ya amince da baiwa ma’aikatan jihar da ƴan fansho naira 10,000 duk wata a matsayin wani yunƙuri na rage musu raɗaɗin janye tallafin mai.
Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya, NAN ne ya rawaito!-->!-->!-->…
Akwai Wike, El-Rufai, Edun, Oyetola, Adelabu Da Sauransu A Sunayen Ministocin Tinubu
A yau ne sunayen waɗanda Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ke san naɗawa a matsayin ministoci zai bayyana a Majalissar Dattawa domin tantancewa.
Wasu sanannu da aka gano sunayensu a jerin sunayen ministocin sun haɗa da tsohon Gwamnan!-->!-->!-->…