Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Gwamnati
An Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarorin Gwamnati 6 A Jigawa
A jiya Talata ne Gwamnan Jihar Jigawa Malam Umar Namadi ya amince da naɗin sabbin Manyan Sakatarorin Gwamnati guda shida domin cike guraben da ake da su a jihar.
Sanarwar naɗin ta fito ne a takardar da Shugaban Ma’aikatan Gwamnatin!-->!-->!-->…
CIRE TALLAFI: Ma’aikata Zasu Tsunduma Yajin Aiki Ranar Laraba Mai Zuwa A Najeriya
Ƙungiyar Ƙwadago ta shirya tsaf domin tsunduma yajin aiki a duk faɗin Najeriya wanda zai fara ranar Laraba, 2 ga watan Agusta, 2023 kamar yanda jaridar PUNCH ta gano.
Duk da umarnin kotun da ya dakatar da ƙungiyar daga shiga yajin aiki!-->!-->!-->…
Tinubu Zai Miƙa Sunayen Ministocinsa Ga Majalissa A Yau – Bamidele
Shugaban Masu Rinjaye a Majalissar Dattawa, Micheal Opeyemi Bamidele ya sanar da cewa, sunayen ministocin Tinubu da aka daɗe ana jira zasu je Majalissar Dattawa a yau Laraba.
Ya bayyana hakan ne a wajen taron murnar cikarsa shekaru 60 a!-->!-->!-->…
Illoli Huɗu Na Rashin Naɗa Ministoci Kan Lokaci
Lokaci na ƙure wa shugaban Najeriya Bola Tinubu kan wa'adin da kundin tsarin mulki ya ba shi na gabatar da sunayen ministocinsa.
A ranar 29 ga watan Maris ne aka naɗa Bola Tinubu a matsayin shugaban Najeriya bayan lashe zaɓen da ya yi a!-->!-->!-->…
Gwamnatin Jigawa Na Neman EFCC Ta Ƙwato Mata Kadarorinta A Kano
Gwamnatin Jihar Jigawa ta nemi Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa, EFCC da kuma Hukumar Karɓar Ƙorafe-Ƙorafen Al’umma da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano, PCACC da su binciki matsayar wasu kadarorin da jihar ta gada lokacin da!-->…
CIRE TALLAFI: Shawara Ga Gwamnan Jigawa, Namadi
Daga: Ahmed Ilallah
Koda yake, tun lokacin hawan wannan gwamnatin da shelar Shugaba Tinubu na kawo ƙarshen tallafin Man-Fetur a Nijeriya. Gwamantoci kama daga ta Tarayya da jihohi suke ta lissafin yadda zasu kawo wa al’umominsu sauƙin!-->!-->!-->…
Ƙungiyoyin Ƙwadago Zasu Yaƙi Halin Matsin Da Ake Ciki A Najeriya
Kuka kan tsananin da aka shiga a dalilin janye tallafin man fetur a Najeriya ya ƙara ƙamari a jiya Litinin, a dai-dai lokacin da Kungiyar Ƙwadago, NLC, ke cewa ta shirya tsaf domin yaƙar matsin tattalin arziƙin da hukuncin da Gwamnatin!-->…
Gwamna Namadi Ya Yi Alƙawarin Inganta Noma A Jigawa
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi ya yi alƙawarin kawo sabbin tsare-tsaren noma a jihar don inganta harkokin noman da zai kai ga cimma tsarin samar da abinci na ƙasa a jihar.
Gwamnan ya bayyana hakan ne a jawabin da ya gabatar a!-->!-->!-->…
Gwamnan Jigawa Ya Naɗa Sabon Shugaban JTV Da Na Radio Jigawa
Gwamnan Jihar Jigawa Malam Umar Namadi ya amince da naɗin Abba Muhammad Tukur a matsayin sabon Shugaban Gidan Talabijin na Jigawa, JTV.
Gwamnan ya kuma amince da naɗin Yusuf Adamu Babura a matsayin Shugaban Gidajen Radiyo na Gwamnatin!-->!-->!-->…
CIRE TALLAFI: Wata Gwamnatin Jiha Zata Bayar Da Tallafin Naira Dubu 10 Ga Ma’aikatanta
Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya amince da bayar da naira dubu goma ga ma’aikatan jihar a matsayin tallafi duk wata.
Tallafin naira dubu goman na wata-wata an samar da shine domin domin a ragewa ma’aikata a jihar raɗaɗin!-->!-->!-->…
NLC Za Ta Sake Ganawa Da Gwamnatin Tarayya Kan Cire Tallafi, Ta Jaddada Bukatar Karin Albashi
Manyan ƙungiyoyin ƙwadago biyu a Najeriya za su gana da jami'an gwamnati don kokarin ganin sun amince da sabon mafi karancin albashi da kuma wasu bukatu na ma’aikata bayan da Shugaba Bola Tinubu ya cire tallafin man fetur.
Janye!-->!-->!-->…
Yiyuwar Ambaliyar Ruwa A Hadejia: Shin Mene Ne Shirin Karamar Hukuma?
Daga: Ahmed Ilallah
A bana ma Jihar Jigawa na daga cikin jihojin da za su fuskanci ambaliyar ruwa. Gashi kuma har yanzu mutanen da suka fuskanci ibtila'in ambaliyar bara, basu fita daga yanayin da suka samu kan su ba.
Karamar Hukumar!-->!-->!-->!-->!-->…
Gwamnatin Kano Zata Bayar Da Tallafin Karatu Ga Masu 1ST Class A Jihar
Gwamnatin Jihar Kano ta dawo karbar takardun ‘yan asalin jihar wadanda suka cancanci samun tallafin zuwa karin karatu.
Gwamnatin jihar ta bayyana hakan ne a wata sanarwa da Babban Sakataren Yada Labarai na Gwamnan Jihar, Malam Sunusi!-->!-->!-->…
Mataimakin Shugaban Kasa Na Neman Afuwar Al’ummar Musulmi
Maitamakin shugaban Najeriya, Sanata Kashim Shettima ya ce yana neman afuwar al'ummar Musulmi bisa wasu kalamai da ya yi game da zaɓen shugabannin majalisar dokokin Najeriya.
A cewarsa ba a fahimci maganar a muhallinta ba, kuma ba shi!-->!-->!-->…
DA DUMI-DUMI: Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Dokar Baiwa Dalibai Bashi
Shugaban Kasa Bola Tinubu ya sanya hannu a kan kudirin dokar baiwa dalibai bashi wanda hakan ya tabbatar da tsarin a matsayin doka.
Mai temakawa shugaban kasa, Dele Alake ne ya bayyana haka ga ‘yan jaridun Fadar Shugaban Kasa a yau!-->!-->!-->…
Na San Ƙuncin Da Janye Tallafin Mai Ya Jefa Ku – Tinubu
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci al'ummar ƙasar su ɗan ƙara sadaukar da kansu domin ceto ƙasar daga durƙushewa.
A cikin jawabinsa na tunawa da Ranar Dimokraɗiyya wadda ake yi duk ranar 12 ga watan Yuni, shugaba Tinubu ya ce!-->!-->!-->…
RANTSAR DA TINUBU: An Bai Wa Ma’aikata Hutu A Najeriya
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Litinin, 29 ga watan Mayu a matsayin ranar hutun ma’aikata sakamakon bikin rantsar da Shugaban Kasa mai jiran-gado, Bola Ahmed Tinubu.
Ministan Harkokin Cikin Gida, Rauf Aregbesola ya ce an ba da hutun!-->!-->!-->…
Wani Gwamna Ya Amince Da Siyawa Kansa Da Mataimakinsa Motocin Naira Biliyan 2 Yana Daf Da Sauka Daga…
Kusan kwanaki 18 da karewar wa’adinsa na biyu, Gwamnan Jihar Taraba, Darius Ishaku ya amince da fitar da Naira Biliyan 2 domin siyawa kansa da mataimakinsa da matansu motocin alfarma.
Wata majiya, wadda ta nemi a boye sunanta saboda!-->!-->!-->…
‘Yan Fanshon Da Ke Karbar Naira 333 Duk Wata A Jihar Anambra, Suna Bin Bashin Fansho Na Watanni 11 –…
Shugaban Kungiyar Kwadago ta Najeriya, NLC reshen Jihar Anambra, Kwamared Humphrey Emeka Nwafor, ya koka kan yadda ‘yan fansho da dama a jihar ke karbar kudin fansho a halin yanzu da bai haura naira 333.45 ba.
Nwafor, wanda ya bayyana!-->!-->!-->…
Hukumar Kidaya Ta Yi Bayanin Dalilan Dage Aikin Kidaya Ana Daf Da Fara Shi
Hukumar Kidaya ta Kasa, NPC, ta ce an dage kidayar yawan jama’a da gidaje ta shekarar 2023 saboda shirin mika mulki ga sabuwar gwamnati da kuma yanayin da kasa ta shiga bayan zabubbukan 2023.
Manajan Kidaya na Shekarar 2023 Kuma!-->!-->!-->…