Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Gwamnati
Gwamnatin Tarayya, Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Raba Kudin Maris Naira Biliyan 714.629
Kwamitin Rarraba Kudaden Tarayya, FAAC, ya raba naira biliyan 714.629 ga rukunonin gwamnati uku na Najeriya jiya Laraba a Abuja a matsayin kudin watan Maris.
Wannan labari ya samu ne daga sanarwar bayan taro da aka saki a karshen zaman!-->!-->!-->…
Buhari Ya Dawo Abuja Bayan Kwashe Kwanaki 8 A Saudiyya
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya dawo Abuja bayan ziyarar kwanaki 8 a kasar Saudiyya, inda ya kuma gabatar da aikin Umara.
Shugaban na Najeriya ya bar Filin Jirgin King Abdulaziz da ke Jiddah a kasar Saudiyya a yau Laraba.
Kamfanin!-->!-->!-->!-->!-->…
Ko Akwai Bukatar A Riƙa Tantance Malamai Kafin Su Fara Wa’azi A Najeriya?
Sananniyar kafar yada labarai ta BBC ta yi bincike tare da jin ra’ayoyin malamai daban-daban kan ko akwai bukatar a dinga tantance malamai kafin a ba su dama su yi wa’azi ga al’umma.
Wannan ya samo asali ne saboda zargin sakin kalaman!-->!-->!-->…
Za A Yi Muhawara Da Sheikh Idris Dutsen Tanshi Da Malamai Kan Zargin Munana Kalamai Ga Manzon Allah…
Hukumar Shari’ar Musulunci ta Jihar Bauchi ta yi ƙarin haske a kan dalilanta na ɗage zaman tattaunawa da ta shirya da Sheikh Idris Abdul’aziz, wanda ake zargi da munana kalamai a kan Annabi Muhammadu.
Tun farko a yau Asabar ne, hukumar!-->!-->!-->…
Hukumar Alhazai Ta Sanar Da Kudin Hajji Da Ranar Rufe Rijistar Alhazai A Bana
Hukumar Kula da Alhazai ta Najeriya, NAHCON, ta sanar da kudin zuwa hajjin bana ga maniyyata zuwa aikin hajjin shekarar 2023.
Da yake sanar da manema labarai a yau Juma’a a Abuja, Shugaban NAHCON, Zikrullah Hassan, ya ce, kudin hajjin!-->!-->!-->…
NDLEA Ta Kara Wa’adin Daukar Sabbin Ma’aikatan Da Take Yi
Shugaban Hukumar Hana Sha da Fatucin Miyagun Kwayoyi, NDLEA, Buba Marwa, ya amince da kara wa’adin sati guda kafin a rufe shafin daukar sabbin ma’aikata na hukumar.
Buba Marwa ya bayyana hakan ne a sanarwar da Daraktan Yada Labarai da!-->!-->!-->…
Buhari Ya Kori Wata Babbar Jami’ar Gwamnatinsa Daga Aiki
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya soke nadin da aka yiwa Saratu Umar a matsayin Shugabar Hukumar Bunkasa Sanya Hannun Jari ta Najeriya, NIPC, nan take.
Mai magana da yawun shugaban kasa, Femi Adesina ne ya sanar da hakan a jawabin da ya!-->!-->!-->…
Hauhawar Farashi Ta Mayar Da Karin Albashi Marar Amfani Da Sama Da Kaso 40 Cikin 100
Hauhawar farashi a Najeriya ta mayar da mafi karancin albashi na naira 30,000 a wata a matsayin marar amfani da kaso sama 40 cikin 100 tun daga shekarar 2019 in ji rahoton Afrinvest (West Africa) Limited, kamfanin da ke bayar da shawarwari!-->…
Cikakken Jerin Sunayen Apps Na Bayar Da Bashi Da Gwamnati Ta Amince Da Su
Manhajojin internet na bayar da bashi ga ‘yan Najeriya 173 ne Gwamnatin Tarayya ta amince da su ta hanun Hukumar Kula da Gasesseniya da Kare Hakkin Mai Saye ta Gwamnatin Tarayya, FCCPC.
TASKAR YANCI ta rawaito cewa cikin apps 173, guda!-->!-->!-->…
An Samu Masu Dauke Da Kwalara Su 447 A Jihohi 6 Na Najeriya – NCDC
Hukumar Kare Yaduwar Cututtuka Ta Najeriya, NCDC, ta ce, cikin mako biyar kacal, jihohi 6 na Najeriya sun sanar da samun masu dauke da cutar kwalara har mutane 447.
Jihohin sun hada da Cross River mai mutane 397, Zamfara mai mutane 25,!-->!-->!-->…
Tinubu Ne Ke Da Wuka Da Nama Kan Cire Tallafin Man Fetur A Najeriya
Zaɓaɓɓen shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ne aka bar wa wuƙa da nama don ya yanke shawara game da lokacin cire tallafin man fetur a ƙasar.
Mai magana da yawun shugaban ƙasar mai jiran gado, Abdul'aziz Abdul'aziz ne ya tabbatar da!-->!-->!-->…
DA DUMI-DUMI: An Kama Mutumin Da Yai Barazanar Gayyato IPOB Lagos
An kama Eze Ndigbo na yankin Ajao Estate a Jihar Lagos, Fredrick Nwajagu.
Da yake magana a wani faifan bidiyo da ya yadu a Juma’ar nan, Nwajagu ya yi barzanar gayyato mambobin haramtacciyar kungiyar IPOB domin su kare dukiyoyin ‘yan!-->!-->!-->…
Fadar Shugaban Kasa Ta Tabbatar Da Ajiye Aikin Karamin Ministan Mai
Cecekucen da ya dabaibaye jita-jitar ajiye aikin Karamin Ministan Mai na Najeriya, Timipre Sylva ta zo karshe a Juma’ar nan, bayan Fadar Shugaban Kasa ta tabbatar da cewa Sylva ya ajiye aikinsa.
Mai Taimakawa Shugaban Kasa na Musamman a!-->!-->!-->…
Jami’an Immigration Sun Ki Aikinsu, Suna Shirin Shiga Zanga-Zanga Kan Rashin Biyansu Alawuns Na…
Wasu daga shugabannin Nigeria Immigration Service (NIS) yanzu haka suna shirya gudanar da zanga-zanga kan rashin biyansu kudaden alawuns na aiyukan zaben da ya gabata kamar yanda SaharaReporters ta gano.
Ana sa ran za a gudanar da!-->!-->!-->…