Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Gwamnati
Gwamnonin Kudu Maso Kudu Sun Buƙaci Tinubu Ya Soke Dokar Ta-Ɓaci A Ribas
Ƙungiyar Gwamnonin Kudu maso Kudu ta buƙaci Shugaba Bola Tinubu da ya soke dokar ta-ɓaci da ya ayyana a Jihar Ribas, tana mai cewa babu wata barazana ta tsaro da za ta tabbatar da irin wannan mataki.
Shugaban ƙungiyar, Gwamna!-->!-->!-->…
Ƴan Majalisa Sun Karɓi Cin Hancin Maƙudan Kuɗaɗe Don Tabbatar Da Dokar Ta-Ɓaci A Ribas
Wasu ƴan majalisar dokokin Najeriya sun karɓi cin hanci har na $25,000 domin tabbatar da amincewa da dokar ta-ɓaci da Shugaba Bola Tinubu ya ayyana a Jihar Ribas, kamar yadda rahotanni suka bayyana.
Binciken PEOPLES GAZETTE ya!-->!-->!-->…
Majalissar Dinkin Duniya Za Ta Duba Dakatarwar Da Aka Yi Wa Sanata Natasha
Shugabar Kungiyar Majalisun Duniya (IPU), Tulia Ackson, ta tabbatar da cewa za a bi ka'ida wajen duba korafin Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta yankin Kogi Central dangane da dakatar da ita daga majalisar dattawan Najeriya.
Ackson ta!-->!-->!-->…
Sanata Natasha Ta Ce Ba Za Ta Ƙyale Hukuncin Da Majalissar Dattawa Tai Ma Ta Ba, Za Ta Ɗau Mataki
Sanata mai wakiltar yankin Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan, ta ce za ta ƙalubalanci hukuncin dakatar da ita na tsawon wata shida a gaban kotu, bayan saɓanin da ta samu da Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, kan wurin!-->…
Jigawa Za Ta Gina Ƙananan Dam Guda 10 Don Bunƙasa Noman Rani
Gwamnatin Jihar Jigawa ta bayyana shirin gina ƙananan dam guda 10 a faɗin jihar domin inganta noman rani da kuma rage haɗarin ambaliya a yankunan karkara.
Mai bai wa gwamna shawara kan harkokin rigakafin ambaliya da sauyin yanayi,!-->!-->!-->…
Jigawa Ta Nemi Haɗin Gwiwar EFCC Wajen Yaƙar Cin Hanci Da Rashawa
Hukumar Karɓar Ƙorafe-Ƙorafe da Yaƙi da Cin Hanci ta Jihar Jigawa (PCACC) ta nemi haɗin gwiwa da Hukumar EFCC domin inganta bincike da daƙile cin hanci a jihar.
Shugaban PCACC, Salisu Abdu, ya bayyana hakan ne yayin wata ziyarar da suka!-->!-->!-->…
Ministan Ilimi Ya Gabatar Da Sabon Tsarin Karatu Na Najeriya Mai Cike Da Cecekuce
Ministan Ilimi na Najeriya, Dakta Morufu Olatunji Alausa, ya gabatar da sabon shirin da zai sauya tsarin karatun 9-3-4, inda zai sanya matakin SS1 zuwa SS3 a karkashin Hukumar Ilimin Bai Daya (UBEC).
Alausa ya bayyana hakan ne a taron!-->!-->!-->…
Katsina Ta Amince Da Siyan Motoci Masu Amfani Da Lantarki, Za Ta Gina Dogon Bene A Lagos
Gwamnatin Jihar Katsina ta amince da siyan motoci masu amfani da lantarki da kekunan adaidaita sahu masu amfani da hasken rana a ƙarƙashin shirin bunƙasa sufuri na jihar.
Mataimakiyar Shugabar Hukumar Bunƙasa Kasuwanci ta Katsina!-->!-->!-->…
Tinubu Ya Karawa Likitoci Da Ma’aikatan Lafiya Shekarun Aiki
Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da karin shekarun ritaya ga likitoci da ma’aikatan lafiya daga shekaru 60 zuwa 65.
Sakataren yada labarai na kungiyar likitoci ta Najeriya (NMA), Mannir Bature, ne ya bayyana hakan a cikin wata!-->!-->!-->…
Zulum Ya Jagoranci Maidowa Da ’Yan Gudun Hijira Daga Chadi
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya jagoranci dawowar ’yan gudun hijira da suka tsere daga rikicin Boko Haram zuwa Baga Sola a Jamhuriyar Chadi.
Wadanda suka dawo sun hada da iyalai 1,768 da suka kunshi mutum 7,790 da aka!-->!-->!-->…
Gwamnan Kano Ya Soki Ƙudirin Gyaran Haraji na Tinubu, Ya Ce Zai Jawo Rabuwar Kai
Gwamnan Jihar Kano, Abba Yusuf, ya ƙi amincewa da gyaran haraji da Shugaba Bola Tinubu ya gabatar, yana mai cewa zai tauye haɗin kan ƙasa kuma yanzu ba lokacin da ya dace ai hakan ba ne.
Da yake magana ta bakin mataimakinsa, Aminu!-->!-->!-->…
Afirka Ta Kudu Ta Goyi Bayan Shirin Najeriya Na Shiga Ƙungiyar G20
Shugaban Afirka ta Kudu, Cyril Ramaphosa, ya yi alƙawarin goyon bayan Najeriya wajen shiga cikin Ƙungiyar G20, yana bayyana ƙasar a matsayin “ƙasa ƴar’uwa mai daraja.”
Yayin ƙaddamar da jagorancinsa na G20 a Cape Town ranar Talata,!-->!-->!-->…
Majalisar Dattawa Ta Sanya Hukunci Kan Masu Fitar da Masara daga Najeriya
A ranar Laraba, Majalisar Dattawa ta amince da gyaran dokar da ta haramta fitar da masara da ba a sarrafa ba, inda ta tanadi hukuncin ɗaurin shekara guda ga waɗanda suka karya wannan doka.
Dokar, wadda ta samo asali daga Majalisar!-->!-->!-->…
DA DUMI-DUMI: Da Kyar Dai, Tinubu Ya Cika Wani Alƙawarin Da Yai Wa Ƴan Najeriya
Bayan shekaru da dama na jinkiri da kasa cika wa’adin farawa, Matatar Mai ta Fatakwal a Najeriya ta sake fara tace ɗanyen mai, inda take aiki da kashi 60% na ƙarfinta, kamar yadda Kamfanin Mai na Ƙasa, NNPCL, ya tabbatar.
Mai!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tinubu Za Ta Sayar Da Matatun Mai Huɗu Na Gwamnati Duk Da Cece-Kuce
Gwamnatin Tarayya ta bayyana shirin siyar da matatun mai guda huɗu da ke Port Harcourt, Warri, da Kaduna, a matsayin wani ɓangare na sauye-sauyen masana’antar mai.
Sunday Dare, mai ba da shawara kan harkokin yaɗa labarai ga!-->!-->!-->…
Tinubu Ya Nuna Jin Daɗinsa Kan Cigaban Tattalin Arziƙin Najeriya, Ya Buƙaci A Cigaba Da Haƙuri
Shugaba Bola Tinubu ya nuna farin cikinsa kan ƙaruwar tattalin arziƙin Najeriya da ya kai kashi 3.46% a ƙarshen kwata ta uku ta 2024, yana mai danganta hakan da gyare-gyaren tattalin arziƙi da gwamnatinsa ta yi, amma ya ce akwai bukatar!-->…
Za A Cigaba Da Cin Bashi Wa Najeriya Duk da Yawan Kuɗaɗen Shigar Da Ake Samu — Ministan Kudi
Gwamnatin Najeriya za ta ci gaba da ciwo bashi don cike kasafin kuɗi, duk da cewa an zarce hasashen kuɗaɗen shigar da akai tsammani a wasu bangarori, in ji Ministan Kudi, Wale Edun.
Da yake magana a gaban kwamitin haɗin gwiwa na!-->!-->!-->…
Ƴan Kaɗan Ne Suka Tsallake: Ƴan Takarar PS A FG Sun Zama 11 Bayan Tantacewa
Ofishin Shugaban Ma’aikatan Gwamnatin Tarayya ya gabatar da sunayen mutane 11 da suka kai matakin karshe na zaɓen manyan sakatarori, PS, kamar yadda wata takarda ta nuna.
Takardar, wadda Dr. Emmanuel Meribole ya sanya wa hannu, ta!-->!-->!-->…
Najeriya Da Brazil Sun Ƙulla Yarjejeniya Don Inganta Noma A Ƙananan Hukumomi 774
A cikin wani babban mataki na sauya fannin aikin gona a Najeriya, Gwamnatin Tarayya ta rattaba hannu kan yarjejeniya da Fundação Getulio Vargas (FGV) na Brazil don bunƙasa aikin gona ta hanyar haɗin gwiwar kamfanoni masu zaman kansu. !-->…
Shugaba Tinubu Zai Gabatar da Kasafin Kuɗin 2025 a Wannan Makon, In Ji Majalisar Dattawa
Shugaba Bola Tinubu na shirin gabatar da kasafin kuɗin shekarar 2025 ga Majalisar Dokoki ta Ƙasa a wannan mako, kamar yadda Majalisar Dattawa ta bayyana.
Wannan sanarwa ta zo ne yayin da kwamitin kuɗi na Majalisar ke zurfafa!-->!-->!-->…