Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Gwamnati
Ƴan Kaɗan Ne Suka Tsallake: Ƴan Takarar PS A FG Sun Zama 11 Bayan Tantacewa
Ofishin Shugaban Ma’aikatan Gwamnatin Tarayya ya gabatar da sunayen mutane 11 da suka kai matakin karshe na zaɓen manyan sakatarori, PS, kamar yadda wata takarda ta nuna.
Takardar, wadda Dr. Emmanuel Meribole ya sanya wa hannu, ta!-->!-->!-->…
Najeriya Da Brazil Sun Ƙulla Yarjejeniya Don Inganta Noma A Ƙananan Hukumomi 774
A cikin wani babban mataki na sauya fannin aikin gona a Najeriya, Gwamnatin Tarayya ta rattaba hannu kan yarjejeniya da Fundação Getulio Vargas (FGV) na Brazil don bunƙasa aikin gona ta hanyar haɗin gwiwar kamfanoni masu zaman kansu. !-->…
Shugaba Tinubu Zai Gabatar da Kasafin Kuɗin 2025 a Wannan Makon, In Ji Majalisar Dattawa
Shugaba Bola Tinubu na shirin gabatar da kasafin kuɗin shekarar 2025 ga Majalisar Dokoki ta Ƙasa a wannan mako, kamar yadda Majalisar Dattawa ta bayyana.
Wannan sanarwa ta zo ne yayin da kwamitin kuɗi na Majalisar ke zurfafa!-->!-->!-->…
Gwamna Namadi Ya Taimaka Wa Ma’aikatan Kwalejin COE Gumel Da Al’amuran Ilimi A Jigawa
A wani muhimmin mataki na bunƙasa ilimi da jin daɗin ma’aikata, Kwalejin Ilimi ta (COE) Gumel ta yaba wa Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, kan matakin da ya ɗauka don magance matsalolin da suka daɗe suna addabar kwalejin.
!-->!-->!-->…
Najeriya Ta Fi Lagos Tsauri: Tinubu Ya Zama Dole Ya Fifita Ƴan Ƙasa Fiye da Ƴan Kungiyarsa – Farfesa…
Daga Kabiru Zubairu
A wata zuzzurfar hira da jaridar Daily Trust, Farfesa Kamilu Sani Fagge, masanin kimiyyar siyasa daga Jami’ar Bayero ta Kano, ya bayyana yadda wasu gungun mutane ke da tasiri mai ƙarfi a mulkin shugabannin Najeriya,!-->!-->!-->…
Yawan Waɗanda Gobarar Tankar Jigawa Ta Kashe Ya Kai 209, Kwamitin Bincike Ya Buƙaci Gyaran Matakan…
Wata mummunar gobarar tankar man fetur a garin Majiya, Jihar Jigawa, ta yi sanadin mutuwar mutum 209 tare da jikkatar wasu 99, bisa ga rahoton da kwamitin binciken gobarar tankar ya gabatar.
Wannan tashin hankali, wanda ya faru a!-->!-->!-->…
Majalisa Ta Amince Da Ciyo Bashin Sama da Naira Tiriliyan 2 Da Tinubu Ya Nema Duk Da Matsalolin…
Majalisar Dattawa ta amince da buƙatar shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu na neman bashin sama da naira tiriliyan 2 (dala biliyan 2.2), bayan kaɗa ƙuri’ar amincewa ƙarƙashin jagorancin Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Barau!-->…
Majalisar Dattawa Ta Yi Gargaɗi Kan Kwararowar Ƴan Ta’adda Daga Ƙasashen Ƙetare Zuwa Arewacin…
Majalisar Dattawa ta bayyana damuwa kan kwararowar ƴan ta’adda na ƙasa da ƙasa daga Mali da Burkina Faso, da ke aiki a ƙarƙashin ƙungiyar Lakurawa, zuwa jihohin Kebbi, Sokoto, da Kaduna a yankin arewa maso yamma, da kuma Jihar Neja a arewa!-->…
IMF Ta Ce Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Gwamnatin Tinubu Ba Sa Amfani
Wani sabon rahoton Asusun Bayar da Lamuni na Duniya (IMF) ya bayyana cewa manufofin tattalin arzikin da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta aiwatar cikin watanni 18 da suka gabata ba su haifar da sakamako mai ma’ana ba.
Rahoton, wanda!-->!-->!-->…
EFCC Ta Fara Bincike Kan Bidiyon Ɗan Kasar China da Ke Lalata Takardun Naira
Hukumar Yaki da Rashawa da Hana Almundahana (EFCC) ta fara gudanar da bincike kan wani bidiyo da ya karaɗe kafafen sada zumunta, wanda ake zargin wani ɗan kasar China da lalata takardun naira a Lagos.
Kakakin EFCC, Dele Oyewale ne!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Ta Raba Kuɗin Tallafi ₦25,000 Ga Ƴan Najeriya Miliyan 25
Gwamnatin Tarayya ta sanar da cewa sama da ƴan Najeriya miliyan 25 ne suka ci gajiyar shirin raba kuɗin tallafi na ₦25,000 zuwa yanzu, abin da ke temakawa matuƙa yayin da ake aiwatar da sauye-sauyen tattalin arziki.
Ministan Kuɗi, Mista!-->!-->!-->…
Gwamnoni Sun Nemi A Janye Sabuwar Dokar Harajin Tinubu Saboda Damuwa Kan Yankin Arewa
Gwamnonin jihohi 36 na Najeriya sun haɗu don kiran a gaggauta janye sabuwar dokar haraji ta ƙasa, suna neman a nemi cikakkiyar shawarar juna kafin aiwatar da shirin shugaban ƙasa Tinubu na gyaran haraji.
Buƙatar gwamnonin, wadda aka!-->!-->!-->…
Gwamnoni Sun Amince Da Cewa Ana Fama Da Yunwa A Najeriya, Sun Kuma Yabi Tinubu
Gwamnonin Najeriya a karkashin inuwar Kungiyar Gwamnonin Najeriya (NGF) sun tabbatar da cewa ana fama da yunwa a ƙasar, sannan sun jinjina wa sauye-sauyen da Shugaba Bola Tinubu ya samar.
Sun bayyana hakan ne bayan wata doguwar ganawa!-->!-->!-->…
Majalisar Dattijai Zata Fara Tantance Sabbin Ministocin Tinubu A Yau
Masu neman muƙaman ministoci sun fara gabatar da takardunsu a shirye-shiryen tantance su da tabbatar da su a gaban Majalisar Dattijai, wanda za a fara a yau (Talata).
Mai Ba Shugaban Ƙasa Bola Tinubu Shawara Na Musamman Kan Harkokin!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Ta Fito Da Tsarin Rage Haraji Da Kashi 50% Don Taimaka Wa Kamfanoni Ƙara Albashi
A ƙoƙarin rage matsin lambar rashin isar kuɗi na ma'aikata masu ƙaramin albashi da inganta ci gaban tattalin arziki, Gwamnatin Tarayya ta gabatar da ƙudirin doka da zai ba da damar rage haraji na kashi 50% ga kamfanonin da ke ƙara albashi!-->…
Muhimman Abubuwa 10 Da Ya Kamata A Sani Game Da Sauye-Sauyen Majalisar Ministocin Tinubu
Shugaba Bola Tinubu ya yi sauye-sauyen majalisar ministocinsa, inda ya sake nada ministoci 10, ya sallami guda biyar, sannan ya zabi sabbin ministoci guda bakwai don a tantance su a Majalisar Dattawa.
Ma’aikatar Cigaban Yankin Neja!-->!-->!-->!-->…
UNICEF Da Majalisar Jihar Jigawa Sun Haɗa Hannu Don Magance Matsalar Yaran Da Ba Sa Zuwa Makaranta
Daga Mika’il Tsoho, Dutse
Majalisar Dokokin Jihar Jigawa, tare da tallafin Asusun Kula da Yara na Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF), ta tsara wani gagarumin shiri domin rage adadin yaran da ba sa zuwa makaranta a jihar da kashi 90 zuwa!-->!-->!-->…
Shugaba Tinubu Ya Komo Najeriya Bayan Hutun Aiki Na Makonni
Shugaban kasa Bola Tinubu ya komo Najeriya bayan shafe wasu makonni a cikin hutunsa na shekara a Ƙasar Birtaniya da Faransa.
Jirgin da ya ɗauko Tinubu ya sauƙa a Filin Jirgin Sama na Ƙasa da Ƙasa na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja, da!-->!-->!-->…
Gwamna Namadi Ya Kafa Kwamitin Bincike Kan Tuhumar Da Ake Yi Wa Kwamishinasa
Gwamnatin Jihar Jigawa ta kafa kwamitin bincike don duba tuhume-tuhumen da ake yi wa Kwamishinan Ma’aikatar Ayyuka na Musamman na Jihar, Auwal Danladi Sankara.
Wannan matakin ya biyo bayan rahotannin kafafen watsa labarai da ke danganta!-->!-->!-->…
Gwamna Namadi Ya Dakatar Da Kwamishinan Harkoki Na Musamman Saboda Zargin Aikata Biɗala
Gwamna Malam Umar Namadi ya amince da dakatar da Auwalu Danladi Sankara, Kwamishinan Harkoki na Musamman nan take yayin da ake jiran binciken da ake gudanarwa kan zarge-zargen da Hukumar Hisbah ta Jihar Kano take masa.
Sanarwar!-->!-->!-->…