Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Gwamnati
Sojoji Sun Kashe Ƴan Ta’adda 96, Sun Kama Wani Babban Kwamanda A Arewa
Hedikwatar Tsaro ta sanar da cewa dakarun sojin Najeriya sun kashe aƙalla ƴan ta’adda 96 kuma sun kama mutum 227 da ake zargi da ta’addanci, ciki har da wani kwamandan ƴan ta’adda da ake nema ruwa a jallo, yayin da ake ci gaba da gudanar!-->…
GOBARAR TANKA: Tawagar Gwamnatin Tarayya, Ƙungiyar Gwamnoni, Da Ministan Tsaro Sun Ziyarci Jigawa
Daga Yaseer Ahmad, Dutse
Tawagar Gwamnatin Tarayya ƙarkashin jagorancin Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF), Sanata George Akume, sun ziyarci Jihar Jigawa domin isar da saƙon ta’aziyyar Shugaba Bola Ahmed Tinubu dangane da mummunar!-->!-->!-->…
Ɗanyen Man Da Najeriya Ke Fitarwa Ya Sake Raguwa, Fargabar Ƙaruwar Matsalar Tattalin Arziƙi Ta Ƙara…
Fitar da ɗanyen mai a Najeriya ya fuskanci gagarumar koma baya a watan Satumba, inda aka samu raguwa da ganguna 33,000 a kowace rana, wanda hakan ya saukar da matsakaicin yawan fitar da ɗanyen man zuwa ganguna miliyan 1.405 a kowace rana,!-->…
Tinubu Ya Fusata Kan Cin Zarafin Da Akai Wa Super Eagles A Libya, Ya Bayar Da Umarnin Daukar Mataki
Shugaba Bola Tinubu ya yi tir da yadda aka ci zarafin tawagar Super Eagles ta Najeriya a filin jirgin sama na kasar Libya, yana mai kira ga Hukumar Kwallon Kafa ta Afrika (CAF) da ta gudanar da cikakken bincike a kai.
Rahotanni sun nuna!-->!-->!-->…
CBN Ya Bayyana Dalilan Da Ya Sa Ya Ƙara Kuɗin Ruwa Zuwa Kaso 27.5%
Babban Bankin Najeriya ya danganta ƙaruwar kuɗin ruwa na MPR, da matsin lambar hauhawar farashin kayayaki, musamman karuwar hauhawar farashin kayayyakin amfani na asali saboda tsadar makamashi.
Kwamitin Manufofin Kudi na CBN ya!-->!-->!-->…
Taron Majalissar Ɗinkin Duniya; Najeriya Ta Miƙa Babbar Buƙata Ga Duniya
Najeriya ta miƙa buƙatar samun gurbi a Kwamitin Tsaro na Majalisar Dinkin Duniya a taron majalissar karo na 79 da ake gabatarwa a birnin New York.
Najeriyar ta ce ta taka muhimmiyar rawa a ayyukan kiyaye zaman lafiya tare da tura fiye!-->!-->!-->…
Za A Iya Sayar Da Man Dangote Ƙasa Da Naira 600 Matuƙar Gwamnati Ta Bi Shawarar Wata Ƙungiya
Kungiyar Dillalan Man Fetur ta Najeriya, IPMAN, ta bayyana cewa mambobinta za su gana da Matatar Dangote a wannan makon don tattaunawa kan fara ɗaukar man fetur kai tsaye daga kamfanin da kuma rage musu farashin man.
Mai magana da yawun!-->!-->!-->…
Ministan Tinubu Na Shan Caccaka Kan Zargin Alaƙarsa Da Ƴanta’adda
Ƙaramin Ministan Tsaro, Bello Matawalle, yana fuskantar suka bayan da aka danganta shi da ƴan ta’adda.
Ana zargin Matawalle da sayawa shugabannin ƴan ta’addar motoci, ciki har da shahararren jagoran ƴan bindigar, Bello Turji da wasu ma,!-->!-->!-->…
Ba Neman Kuɗi Na Zo Ba, Aiki Ne Ya Kawo Ni, In Ji Tinubu
Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya tabbatarwa ƴan Najeriya cewa gwamnatinsa ta mayar da hankali wajen kawo canje-canje na gari, tare da samar da cigaban ƙasa ta fannin gine-gine, tsaro da abinci, ilimi da kuma dauwamammen tattalin arziki.
A!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: An Gano Daga Lokacin Da Za A Fara Biyan Ma’aikata Mafi Ƙarancin Albashi
Kwamitin Daidaita Albashin Ma’aikata ya amince da cewa, sabon mafi ƙarancin albashi zai fara ne daga ranar 29 ga watan Yuli, 2024.
An bayyana hakan ne a takardar yarjejjeniya wadda aka raba a ƙarshen zaman kwamitin yau a Abuja.
!-->!-->!-->!-->!-->…
Waɗanda Ruwa Ya Cinye A Maiduguri Na Zanga-Zanga Kan Rashin Abinci Da Tallafi
Daruruwan mutanen da ambaliyar ruwa ta raba da muhallansu a Maiduguri, Jihar Borno, sun yi zanga-zanga yau kan rashin abinci da kayan tallafi bayan ambaliyar da ta auku ranar 9 ga Satumba, 2024.
Ambaliyar ta raba sama da mutum miliyan!-->!-->!-->…
Filayen Jirgin Sama 2 Sun Yi Fice Wajen Tsari A Najeriya
Filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe na Abuja da Filin jirgin saman Port Harcourt sun samu lambobin yabo daga Hukumar Kula da Filayen Jiragen Sama ta Duniya yankin Africa, ACI Africa, saboda gagarumar gudunmawarsu wajen bayar kulawar tsaron!-->…
Jihar Jigawa Zata Kashe Biliyoyi Wajen Gyaran Makarantu Da Siyan Injinan Noma
Majalissar Zartarwa ta Jihar Jigawa, ƙarƙashin jagorancin Gwamna Malam Umar Namadi, ta amince da aiwatar da wasu ayyuka a taron da ta yi ranar Alhamis, 19 ga watan Satumba, 2024.
Majalissar ta amince da bayar da kwangilar fiye da naira!-->!-->!-->…
Matsin Rayuwa A Najeriya Na Neman Kayar Da Mutane, Tsarinka Na Bayar Da Tallafi Ba Mafita Ba ce –…
Tsohon Shugaban Soja na Najeriya, Janar Abdulsalami Abubakar, ya nuna damuwarsa kan yunwa, talauci, da yanayin tattalin arziki da ke ƙara tabarbarewa a kasar, yana mai cewa lamarin na neman "ƙwacewa gwamnati."
Abubakar ya bayyana hakan!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya, Jihohi Da Ƙananan Hukumomi Sun Raba Naira Tiriliyan 1.2 A Watan Agusta – FAAC
Kwamitin Rarraba Kuɗaɗen Tarayya, FAAC, ya ce ya raba naira tiriliyan 1.2 da aka samu a matsayin kuɗin shiga a watan Agustan 2024 ga Gwamnatin Tarayya, jihohi, da ƙananan hukumomi a Najeriya.
An raba kuɗin ne a lokacin taron FAAC na!-->!-->!-->…
Matar Tinubu, Remi, Ta Laƙume Naira Miliyan 701 A Tafiye-Tafiye Cikin Wata 3
Gwamnatin Tarayya ta kashe kimanin naira miliyan 701 kan tafiye-tafiyen matar shugaban ƙasa Remi Tinubu, zuwa ƙasashen waje biyar cikin watanni uku, in ji wani rahoto da jaridar Saturday Punch ta wallafa.
A shekarar 2023, an ware naira!-->!-->!-->…
An Cimma Matsaya Da Gwamnati, Gobe NNPC Zai Fara Sayar Da Man Dangote
Gwamnatin Tarayya da Matatar Dangote sun cimma yarjejeniya kan samar da man fetur, inda jigilar man daga matatar zata fara gobe Litinin.
Kamfanin Mai na Najeriya, NNPC, zai kasance shi kadai ne mai ɗaukar man fetur daga matatar ta!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Litinin A Matsayin Hutun Bikin Mawlidi
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Litinin, 16 ga Satumba, 2024, a matsayin ranar hutu domin bikin Mawlidi a Najeriya.
Ranar Mawlidi dai rana ce ta tunawa da haihuwar Annabi Muhammad (SAW).
Ministan Harkokin Cikin Gida, Dr. Olubunmi!-->!-->!-->!-->!-->…
An Kama Wata Mota Maƙare Da Makamai A Katsina
Jami’an tsaro a Jihar Katsina sun kama wata mota maƙare da makamai masu yawan gaske a Ƙaramar Hukumar Batsari ta Jihar Katsina.
Kwamishinan Tsaro da Kula da Harkokin Cikin Gida na Jihar Katsina, Dr. Nasir Mu’azu, ya bayyana cewa lamarin!-->!-->!-->…
Mutane Rabin Miliyan Ne Suka Rasa Gidajensu Yayin Da Mutane 30 Suka Mutu A Ambaliyar Ruwan Borno
Aƙalla mutane 414,000 ne suka rasa matsugunansu yayin da wasu 30 suka mutu sakamakon ambaliyar ruwa a Maiduguri, babban birnin Jihar Borno, a ranar Talatar da ta gabata.
Hukumar Kula da Agajin Gaggawa ta Ƙasa (NEMA) ta bayyana cewa!-->!-->!-->…