Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Gwamnati
Mutane Rabin Miliyan Ne Suka Rasa Gidajensu Yayin Da Mutane 30 Suka Mutu A Ambaliyar Ruwan Borno
Aƙalla mutane 414,000 ne suka rasa matsugunansu yayin da wasu 30 suka mutu sakamakon ambaliyar ruwa a Maiduguri, babban birnin Jihar Borno, a ranar Talatar da ta gabata.
Hukumar Kula da Agajin Gaggawa ta Ƙasa (NEMA) ta bayyana cewa!-->!-->!-->…
Kotu Ta Bayar Da Belin Ƴan Zanga-Zanga Kan Naira Miliyan 100, Ta Hana Su Ƙara Shiga Zanga-Zanga A…
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba da beli na naira miliyan goma ga kowanne ɗaya daga cikin mutane goma da suka yi zanga-zangar #EndBadGovernance da ake zarginsu da yunƙurin kifar da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu a tsakanin 1 ga Agusta!-->…
Afenifere Ta Zargi Tinubu Da Aiwatar Da Mulkin Kama Karya
Ƙungiyar Afenifere ta zargi gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da neman koma wa salon mulkin kama-karya irin na Janar Sani Abacha.
Ƙungiyar ta bayyana shirinta na kafa wata ƙungiyar siyasa don ƙwace mulki daga hannun gwamnati mai ci a zaben!-->!-->!-->…
Jam’iyyar APC Ta Amince Cewa Gwamnatin Tinubu Ta Sanya Ƴan Najeriya A Wahala
Jam’iyyar APC mai mulki ta amince cewa manufofin da Shugaba Bola Tinubu ya ƙaddamar sun ƙara jefa ƴan Najeriya cikin wahalhalun tattalin arziƙi.
Wannan amincewar ta fito ne a cikin wata sanarwa da Sakataren Yada Labarai na jam’iyyar,!-->!-->!-->…
NiMet Ta Ce A Gujewa Yankunan Da Ke Da Haɗarin Ambaliya, Yayin Da Ake Sa Ran Samun Ruwan Sama Mai…
Hukumar Kula da Yanayi ta Najeriya (NiMet) ta yi hasashen cewa za a samu ruwan sama mai ƙarfi da iska daga ranar Laraba zuwa Juma’a a sassan kasar nan.
A cikin rahoton yanayi da ta fitar a jiya Talata, NiMet ta ce ana sa ran za a sami!-->!-->!-->…
AJAERO: Babu Wanda Ya Fi Ƙarfin Doka, In Ji Gwamnatin Tarayya
Gwamnatin Tarayya ta jaddada cewa babu wanda ya wuce doka, ciki har da shugaban NLC, Joe Ajaero, bayan zarginsa da kin amsa gayyatar hukumomin tsaro.
An kama Ajaero ne a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe da ke Abuja, yayin da yake!-->!-->!-->…
AMBALIYAR RUWA: Gwamnatin Tarayya Ta Buɗe Sansanonin Ƴan Gudun Hijira Yayin Da Ambaliya Ta Mamaye…
Dubban mutane sun rasa matsugunansu a Maiduguri yayin da Hukumar Kula da Gidajen Gyara Hali ta Najeriya ta sake kamo fursunoni uku da suka tsere bayan rugujewar kurkuku, sannan kashi 80% na dabbobin gidan zoo na Sanda Kyarimi sun mutu!-->…
Gwamnatin Jigawa Ta Miƙa Dajin Baturiya Ga Gwamnatin Tarayya
Gwamnatin Jihar Jigawa ta miƙa Dajin Baturiya wato Hadejia Wetland Game Reserve ga Hukumar Kula da Gandun Daji ta Ƙasa (National Park Service).
A watan Yuli ne, Gwamna Mallam Umar Namadi ya karɓi baƙuncin shugabannin hukumar domin fara!-->!-->!-->…
AMBALIYAR RUWA: Macizai, Kadoji Da Sauran Muggan Dabbobi Sum Mamaye Borno
Wata sanarwa daga Gidan Adana Kayan Tarihi na Jihar Borno ta bayyana cewa dabbobin daji masu haɗari sun kutsa cikin unguwannin Maiduguri saboda ambaliyar ruwan da ta mamaye birnin.
Babban Manajan gidan, Ali Abatcha Don Best ne ya!-->!-->!-->…
Gwamnatin Jigawa Ta Amince Da Ware Sama Da Naira Biliyan 300 Domin Aiwatar Da Aiyukan Cigaban Jihar
A taron Majalisar Zartaswa ta Jihar Jigawa da aka gudanar jiya Litinin, 9 ga Satumba, 2024, ƙarkashin jagorancin Gwamna Malam Umar Namadi an yanke hukuncin aiyukan aiwatar da aiyukan raya ƙasa da dama a fadin jihar.
Majalisar ta amince!-->!-->!-->…
Gwamnati Zata Ƙwace Naira Tiriliyan 5 Daga Hannun Ƴan Najeriya A Dalilin Ƙarin Farshin Man Fetur –…
Fitaccen masanin tattalin arziki kuma Shugaban kamfanin Financial Derivatives Company Limited (FDC), Bismarck Rewane, ya yi hasashen cewa ƙarin farashin fetur da ya kai kashi 50.1 cikin ɗari, daga N568 zuwa N855 a kowanne lita, zai ƙwace!-->…
YANZU-YANZU: DSS Sun Mamaye Ofishin SERAP
Ma'aikatan Hukumar Tsaro ta DSS sun mamaye ofishin kungiyar SERAP da ke Abuja.
Rahotanni sun nuna cewa jami'an sun nemi ganawa da shugabannin kungiyar kare hakkin dan Adam da lura da al'amuran tattalin arziki.
A cikin wani rubutu da!-->!-->!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: DSS Ta Kama Shugaban NLC, Joe Ajaero
Jami'an Hukumar Tsaro ta DSS sun kama Shugaban Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC), Joe Ajaero.
An kama Ajaero ne a safiyar yau Litinin a filin jirgin sama na kasa da kasa na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja, a lokacin da yake kan hanyarsa ta!-->!-->!-->…
SERAP Ta Bai Wa Tinubu Awanni 18 Da Ya Janye Ƙarin Kuɗin Man Fetur Tare Da Bincikar NNPCL
Ƙungiyar SERAP ta buƙaci Shugaba Bola Tinubu da ya umarci Kamfanin Man Fetur na Najeriya (NNPCL) da ya gaggauta sauƙe farashin fetur da aka ƙara wanda suka kira da ba bisa ƙa’ida ba.
Sun kuma buƙaci Shugaban ya umarci Ministan Shari’a!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Wasu Sojojin 196 Sun Miƙa Takardar Ajjiye Aiki Saboda Matsalolin Aikin
Aƙalla sojoji 196 da ke aikin yaki a yankin Arewa maso Gabas da sauran wuraren yaƙi sun rubuta takardun ajiye aiki ga shugaban rundunar sojin ƙasa, Laftanar Janar Taoreed Lagbaja, don yin ritaya da son ransu.
Matakin na su ya zo ne a!-->!-->!-->…
An Kama Mutane 7 A Yayin Da Zanga-Zangar Tsadar Man Fetur Ta Ɓarke A Kwara
Hukumar Tsaro ta NSCDC ta kama mutane bakwai da ake zargi da aikata ta'addanci a lokacin zanga-zangar ƙin jinin ƙarin farashin man fetur da direbobin haya suka yi a Ilorin, babban birnin Jihar Kwara.
Kakakin NSCDC na jihar, Ayoola!-->!-->!-->…
Tinubu Ya Amince Da Ajjiye Aikin Mai Magana Da Yawunsa, Yai Masa Fatan Alheri
Fadar Shugaban ƙasa ta sanar da karbar takardar ajiye aiki na dindindin daga mai Magana da Yawun Shugaban Ƙasa, Bola Tinubu, Ajuri Ngelale, saboda dalilai na ƙashin kansa da kuma matsalolin lafiyarsa.
Wannan ya bayyana ne a cikin wata!-->!-->!-->…
TSANANIN TSADAR FETUR: Wahala Na Jiran Iyaye, Ɗalibai Da Malamai Yayin Da Ake Shirin Komawa…
Yayin da makarantu ke shirin fara zangon karatu na 2024/2025 a faɗin Najeriya, ƙarin farashin man fetur da aka samu a makon da ya gabata ya jefa iyaye, dalibai, malamai, da masu makarantu cikin damuwa da tashin hankali.
Wasu masu!-->!-->!-->…
Zamu Fara Shirin Ɗiban Dubunnan Ƴansanda A Najeriya – Tinubu
Gwamnatin Tarayya ta yi alkawarin samar da kayan aiki na zamani ga Hukumar Ƴansandan Najeriya domin inganta ayyukanta.
Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ne ya bayyana hakan a yayin bikin yaye ɗalibai 478 a Kwalejin Ƴansanda ta Najeriya da ke!-->!-->!-->…
MATATAR DANGOTE: Babu Wani Tabbas Na Samun Sauƙin Farashi – NNPCL
Kamfanin Man Fetur na Najeriya (NNPCL) ya bayyana cewa ba shi da tabbacin cewa farashin man fetur zai ragu duk da fara ɗaukar mai daga matatar Dangote.
NNPCL zai fara ɗaukar man fetur daga matatar Dangote daga ranar 15 ga watan Satumba.!-->!-->!-->…