Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Gwamnati
NNPCL: NLC Ta Kira Zaman Gaggawa Kan Ƙarin Farashin Fetur
Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya, NLC, ta bayyana shirinta na yin zaman gaggawa dangane da karin kashi 45 cikin 100 a farashin man fetur da Kamfanin Man Fetur na Najeriya, NNPCL, ya yi kwanan nan.
Wannan na zuwa ne yayin da ƙungiyar ta!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Ta Sha Alwashin Kakkaɓe Ƴanbindiga Yayin Da Minista, CDS Suka Isa Sokoto
A jiya ne Gwamnatin Tarayya ta bakin Ƙaramin Ministan Tsaro, Dr. Bello Matawalle, ta sha alwashin kakkaɓe ƴanbindiga da sauran gungun masu aikata laifuka da ke addabar yankin arewa maso yamma, biyo bayan umarnin Shugaban Kasa Bola Tinubu!-->…
Gwamnan Jigawa Ya Jagoranci Tawaga Zuwa Taron Ƙoli Kan Tsarin Abinci Na Afirka A Kigali
Gwamnan Jihar Jigawa, Mallam Umar Namadi, ya jagoranci tawagar jihar zuwa taron shekara-shekara na Tsarin Abinci na Afirka na shekarar 2024, wanda aka fara a ranar Litinin a Kigali, Rwanda.
Halartar Gwamnan taron na nuna ƙudirin Jihar!-->!-->!-->…
Jihar Kebbi Ta Raba Motocin Ɗaukar Majinyata Ga Asibitoci Don Sauƙaƙa Jigilar Marasa Lafiya
Gwamnatin Jihar Kebbi ta raba motocin ɗaukar majinyata na zamani ga asibitocin jihar don sauƙaƙa jigilar marasa lafiya zuwa manyan cibiyoyin lafiya.
Kwamishinan Lafiya na jihar, Alhaji Yunusa Musa Ismail, ne ya miƙa makullin motocin ga!-->!-->!-->…
Kamfanin NNPC Ya Ƙara Farashin Man Fetur A Najeriya
Kamfanin Man Fetur na Najeriya (NNPCL) ya ƙara farashin man fetur daga ₦568 zuwa ₦855, ₦897 (dangane da wurin sayarwa), duk da ƙarancin fetur da kuma halin da ƙasar ke ciki.
Rahotanni kan sabon karin farashin sun biyo bayan furucin da!-->!-->!-->…
Gurfanar Da Masu Zanga-Zangar #EndBadGovernance Barazana Ce Ga Dimokuraɗiyya — NANS
Ƙungiyar Ɗaliban Najeriya (NANS) ta bayyana damuwarta game da gurfanar da mutanen da suka shiga zanga-zangar #EndBadGovernance.
Ƙungiyar ɗaliban ta bayyana matakin shari'a da aka ɗauka a matsayin babbar barazana ga dimokuradiyya a!-->!-->!-->…
YANZUNNAN: Zanga-Zanga Ta Barke A Abuja Kan Karancin Fetur
Wasu masu zanga-zanga sun mamaye titunan Abuja a yau Litinin suna neman a sauke Shugaban Kamfanin Man Fetur na Najeriya (NNPCL), Mele Kyari, bisa matsalar karancin fetur da ke addabar kasar.
Zanga-zangar ta biyo bayan amincewar Kamfanin!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Ƴan Sanda Sun Ayyana Baturen Birtaniya Da Ɗan Najeriya a Matsayin Wadanda Ake Nema…
Rundunar ‘Yansandan Najeriya, a ranar Litinin, ta bayyana wani ɗan ƙasar Birtaniya mai suna Andrew Wynne, wanda kuma aka sani da Andrew Povich, da wani dan Najeriya mai suna Lucky Obiyan, a matsayin wadanda ake nema saboda zargin yunkurin!-->…
‘Zanga-Zanga Ba Cin Amanar Kasa Ba Ne’, Baturen Birtaniya Ya Caccaki Gwamnatin Tarayya Kan Zargin…
Baturen Birtaniya da ake zargi da tayar da fitina a kan gwamnatin Shugaba Bola Tinubu, Drew Povey, ya yi kira ga gwamnatin Najeriya da ka da ta dauki zanga-zanga a matsayin cin amanar kasa.
Mista Povey, wanda gwamnatin Najeriya ta ce!-->!-->!-->…
Likitoci Sun Janye Yajin Aikin Gargadi, Za Su Koma Aiki Yau
Kungiyar Likitoci Masu Neman Ƙwarewa ta Najeriya (NARD) ta umarci mambobinta su koma bakin aiki a ranar Litinin (yau), bayan yajin aikin gargadi na kwanaki bakwai da mambobinta suka fara saboda sace abokiyar aikinsu, Dr Ganiyat Popoola.
!-->!-->!-->…
Ambaliyar Ruwa Ta Mamaye Jihohi 29 Na Najeriya
Ambaliyar ruwa mai tsanani ta shafi jihohi 29 na ƙasar nan, inda adadin mutanen da suka mutu ya ƙaru zuwa 192, a cewar Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA).
Ambaliyar, wadda aka alaƙanta da samun yawaitar ruwan sama da kuma!-->!-->!-->…
Zanga-zangar Yunwa: Gwamnati Zata Gurfanar da Masu Zanga-Zanga, Ciki Har da Ɗan Birtaniya a Yau
Gwamnatin Tarayya zata gurfanar da wasu masu zanga-zanga, ciki har da wani ɗan ƙasar Birtaniya, Andrew Wynne, bisa rawar da suka taka a zanga-zangar yunwa da aka gudanar kwanan nan, inda take zarginsu da aikata cin amanar ƙasa da kuma!-->…
JAMB Ta Gano Ɗalibai 21 Da Ke Da Sakamakon Jarabawar Bogi
Hukumar Shirya Jarabawar Shiga Jami’a (JAMB) ta gano ɗalibai 21 da suka yi amfani da sakamakon jarrabawar Interim Joint Matriculation Board (IJMB) na bogi don samun gurbin karatu a shekarar 2023.
Wata takarda daga JAMB ta bayyana cewa,!-->!-->!-->…
NNPCL Ya Amince Da Bashin Da Ake Binsa Ne Dalilin Matsalar Fetur A Najeriya
Kamfanin Man Fetur na Najeriya (NNPCL) ya amince da cewa yana da ɗinbin bashi a kansa na masu kawo man fetur, wanda ya kai dala biliyan 6, wanda ya ce shi ne babban dalilin da ya haifar da karancin fetur a sassan ƙasar nan.
Kamfanin ya!-->!-->!-->…
Kwanan Nan Gwamnati Za Ta Buɗe Boda Don Hada-Hadar Kasuwanci – Wani Ɗan Majalisa
Dan Majalisar Tarayya mai wakiltar Mazaɓar Badagry, Mista Sesi Whingah, ya tabbatar wa al’ummar mazaɓarsa cewa gwamnatin Shugaba Bola Tinubu za ta buɗe iyakokin ƙasar nan don gudanar da ayyukan kasuwanci nan ba da jimawa ba.
Whingah ya!-->!-->!-->…
Yanda Zanga-Zangar #EndBadGovernance Ta Sa Tinubu Ya Kori Shugabannin DSS Da NIA
Dalilan da suka sa tsohon Darakta-Janar na Hukumar Tsaron Farin Kaya (DSS), Yusuf Bichi, da Darakta-Janar na Hukumar Leken Asiri ta Ƙasa (NIA), Ahmed Abubakar, suka sauka daga mukamansu sun bayyana.
Wata majiya daga fadar shugaban ƙasa!-->!-->!-->…
Wata Ƙungiyar Musulmai Ta Dasa Bishiyoyi 2000 A Sabon Ginin FMC, Birnin Kudu
Reshen Ƙungiyar Musulmai ta Jama’atu Nasril Islam, JNI, na Ƙaramar Hukumar Birnin Kudu ya fara dashen bishiyoyi dubu biyu a sabon ginin asibitin Gwamnatin Tarayya na Federal Medical Centre Birnin Kudu.
Shugaban Sashin Yaɗa Labarai!-->!-->!-->…
Injiniyoyi Daga Rasha Sun Isa Kamfanin Tama Da Ƙarafa Na Ajaokuta
Wata tawagar ƴan gaba mai ɗauke da ƴan Ƙasar Rasha su ashirin da uku, sun isa Kamfanin Sarrafa Tama da Ƙarafa na Ajaokuta domin domin yin nazari kan yanayin kamfanin.
Ƴan Ƙasar Rashan waɗanda da ma sune suka fara aikin samar da kamfanin!-->!-->!-->…
An Sanya Ranar Kammala Aikin Gyaran Wutar Yankunan Gagarawa, Hadejia Da Nguru
Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na Najeriya, TCN, ya fara aikin gyaran ƙarfen tawa ta 16 da ya karye a Ƙauyen Gunduwawa da ke Ƙaramar Hukumar Gezewa a Jihar Kano.
Shugaban Sashin Hulɗa da Jama’a na kamfanin, Ndidi Mbah ne ya bayyana!-->!-->!-->…
ALBASHIN SANATOCI: Ƴansiyasa Na Ƙoƙarin Kai Ƴan Najeriya Bango, In Ji Wani Ɗan Majalissar Amurka
Wani Ɗanmajalissar Amurka haifaffen Najeriya da ke wakiltar Garin Albany a Majalissar Jihar New York, Beroro Efekoro ya bayyana albashi da alawuns da mambobin Majalissar Tarayyar Najeriya ke karɓa a matsayin abin kaico.
Beroro ya!-->!-->!-->…