Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Ilimi
Labarai da nazari kan ilimi: makarantun firamare, sakandare, jami’o’i da horo. Muna duba ingancin koyarwa, manhaja da damar karatu a gida da ƙasashen waje. Bayani ga iyaye, malamai da ɗalibai.
JIGAWA: An Fara Tantance Almajirai Don Ba Su Horo Da Rubuta Jarrabawar NBAIS
An kammala sa-ido kan yadda aka gudanar da zaɓen almajiran tsangaya da malamai masu horaswa a Cibiyar Hadejia (Jigawa Arewa maso Gabas), wani muhimmin mataki da Hukumar Ilimin Tsangaya ta Jihar Jigawa ta shirya a cibiyoyi uku a faɗin!-->…
JAMB TA Sanar Da Wa’adin Ƙarshe Ga Jami’o’i Da Sauran Makarantu Kan Ɗaukar Ɗaliban 2025
Hukumar Joint Admissions and Matriculation Board (JAMB) ta umarci jami’o’in gwamnati a Najeriya da su kammala dukkan shirye-shiryen karɓar ɗalibai na shekarar 2025 kafin ranar 31 ga Oktoba, 2025, yayin da jami’o’in masu zaman kansu suka!-->…
Wata Gwamnatin Jiha Ta Haramta Bukukuwan Kammala Karatun Ƙananan Yara, Ta Kafa Doka Kan Siyan…
Gwamnatin Jihar Imo ta sanar da dakatar da bukukuwan kammala karatu na yara masu zuwa kindergarten, nursery da ƴan JSS3 tare da umarni nan take daga Ma'aikatar Firamare da Sakandare, a wata sanarwa da kwamishinan ilimi Prof. Bernard!-->…
NELFUND Ya Fitar Da Sabon Bayani Kan Kuɗaɗen Da Yake Bai Wa Ɗalibai
Asusun Lamunin Dalibai na Ƙasa (NELFUND) ya ce ya riga ya raba naira biliyan 86 don tallafa wa ɗalibai 449,000 cikin buƙatu 735,000 da aka samu zuwa yau, kamar yadda Akintunde Sawyerr ya bayyana a shirin Sunrise Daily na Channels!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Kafa Sabbin Jami’o’i Da Kwalejoji Na Shekaru Bakwai
Gwamnatin Tarayya ta sanar da dakatar da kafa sabbin jami’o’i, kwalejoji, da polytechnics na tsawon shekaru bakwai domin magance raguwar inganci da rashin kayan more rayuwa a ɓangaren ilimin manyan makarantu.
Ministan Ilimi, Dr. Tunji!-->!-->!-->…
JAMB Zata Hana Wasu Manyan Makarantu Ɗaukar Sabbin Ɗalibai
Hukumar JAMB ta yi gargaɗin cewa ba za ta amince da ɗaukar ɗalibai na shekarar karatu ta 2024 da 2025 ba ga kowace makaranta da ta ƙi tura jerin sunayen sabbin ɗaliban da ta ɗauka.
Wannan matakin, wanda ya samo asali daga umarnin!-->!-->!-->…
ASUU Za Ta Tsunduma Sabon Yajin Aiki, Ta Ce Malamai Na “Koyarwa Cikin Yunwa”
Ƙungiyar Malaman Jami’o’in Najeriya (ASUU) ta yi gargaɗin cewa za ta sake tsunduma yajin aiki na ƙasa baki ɗaya idan gwamnati ta gaza magance matsalolin da suka daɗe suna addabarta da suka haɗa da rashin biyan haƙƙoƙi, lalacewar kayan!-->…
An Ƙulla Wata Sabuwar Hulɗa Da Birtaniya Don Ƙarfafa Ilimi a Najeriya
Ministan Ilimi, Dr. Tunji Alausa, ya bayyana farin ciki kan ƙulla yarjejeniya tsakanin Jami’ar Legas (UNILAG) da Jami’ar Birmingham, wata babbar jami’a a ƙungiyar Russell Group na Birtaniya.
Ya ce wannan haɗin gwiwa zai ƙarfafa bincike,!-->!-->!-->…
Batun Sai Ɗalibai Sun Kai Shekaru 12 Zasu Shiga Ƙaramar Sikandire Ba Shi Da Tushe – Ma’aikatar Ilimi
Ma’aikatar Ilimi ta Tarayyar Najeriya ta ƙaryata rahotannin da ke cewa gwamnati ta sanya shekara 12 a matsayin mafi ƙarancin shekarun da ɗalibai za su iya fara ajin JSS1 a makarantu a faɗin ƙasar.
Cikin wata sanarwa da aka fitar ranar!-->!-->!-->…
ASUU Ta Yi Allah-wadai Da Sake Sunan Jami’ar Maiduguri, Ta Ce Za Ta Damfara Gwamnati A Kotu
Ƙungiyar malaman jami’a, ASUU reshen Jami’ar Maiduguri ta ce ta “ta matuƙar ƙin yarda kuma ta yi fatali” da matakin gwamnatin tarayya na sauya sunan jami’ar zuwa Muhammadu Buhari University, Maiduguri.
A wata sanarwa da shugaban!-->!-->!-->…
Za A Fara Bayar Da Tallafin Naira Miliyan 50 Ga Ɗaliban Kimiyya Da Fasaha A Najeriya
Gwamnatin tarayya ta bayyana shirinta na bayar da tallafin Naira miliyan 50 ga daliban da ke karatu a fannoni na kimiyya, fasaha, injiniya, lissafi da likitanci (STEMM) a manyan makarantu domin bunƙasa ƙirƙire-ƙirƙire da kasuwanci a!-->…
Dole Ne Sai Ɗalibi Ya Kai Shekaru 12 Kafin Ya Shiga Ƙaramar Sikandire A Najeriya
Ma’aikatar Ilimi ta Tarayyar Najeriya ta ƙaddamar da sabon tsarin da ya ƙayyade shekarun shiga makarantar Sikandire (JSS1) a makarantu masu zaman kansu zuwa 12 bayan kammala Firamare.
Wannan na cikin sabon tsarin makarantu masu zaman!-->!-->!-->…
Jihohi 16 Da Suka Ƙi Aiwatar Da Dokar Ƙarin Shekarun Ritaya Ga Malaman Makaranta
Shekaru huɗu bayan rattaba hannu kan dokar ƙarin shekarar ritayar malaman makaranta zuwa 65 a duniya ko bayan shekaru 40 na aiki, rahoto ya bayyana cewa jihohi 16 a Najeriya sun ƙi aiwatar da wannan doka har kawo yanzu.
Dokar da!-->!-->!-->…
Sauya Sunan Jami’ar Maiduguri Zuwa Muhammadu Buhari University Na Shan Suka
Sauya sunan Jami’ar Maiduguri zuwa Muhammadu Buhari University da Shugaba Bola Tinubu ya sanar a makon jiya, na ci gaba da haifar da ce-ce-ku-ce a fadin Najeriya, musamman a jihar Borno da jami’ar take.
Wasu masana da ƴan ƙasar sun!-->!-->!-->…
An Buƙaci Samar da Takardar Shaidar Kammala Karatun Almajirai Domin Ba Su Damar Ci Gaba da Karatu
An yi kira ga Hukumar Kula da Ilimin Almajirai da Yara Marasa Zuwa Makaranta (National Commission for Almajiri and Out-of-School Children Education) da ta samar da wata doka da za ta ba wa ɗaliban da suka haddace Alƙur’ani mai girma!-->…
Akwai Matuƙar Ƙarancin Malamai A Makarantun Firamaren Najeriya – UBEC
Rahoton sabuwar ƙididdiga daga hukumar UBEC ya nuna cewa malamai 915,913 ne ke koyarwa a makarantu 131,377 na matakin firamare a Najeriya, duk da cewa adadin ɗalibai ya haura miliyan 31 – lamarin da ke nuna babban giɓi da ke barazana ga!-->…
Gidauniyar Baba Azumi ta Duba Nasarorin Aiyukanta Ƙarƙashin Shirin LRP
Gidauniyar Baba Azimi Foundation (BAF) tare da hadin gwiwar shirin Local Rights Programme (LRP) a ƙarkashin tsarin Inclusive Forum for Accountable Society (IFAS), ta shirya taron bayan watanni uku-uku na yini daya domin duba nasarorin da!-->…
Ɗaliban Polytechnics Sun Bai Wa NELFUND Kwana Biyar Don Fitar Da Bayanai Ko Ta Fuskanci Zanga-Zanga
Ƙungiyar Ɗaliban Polytechnics Najeriya (NAPS) ta bai wa hukumar bayar da bashin ɗalibai ta ƙasa (NELFUND) wa’adin kwana biyar domin fitar da cikakken bayani kan yadda aka rarraba bashin ɗaliban kwalejoji, bisa zargin rashin gaskiya a!-->…
Rashin Cin Jarabawar JAMB Alama Ce Ta Yaƙi Da Satar Jarabawa Na Nasara – Ministan Ilimi
Ministan Ilimi, Dr. Tunji Alausa, ya bayyana cewa yawan ɗaliban da suka kasa samun maki sama da 200 a jarrabawar UTME ta shekarar 2025 wata shaida ce da ke nuna cewa gwamnati na samun nasara a yaƙi da maguɗin jarrabawa.
JAMB ta fitar da!-->!-->!-->…
Rikici Ya Ɓarke A Hukumar Raya Yankin Arewa Maso Yamma Kan Tallafin Karatu
A wani rikici da ke ci gaba da girmama, hukumar North West Development Commission (NWDC) ta shiga cece-kuce a cikin gida dangane da wani sabon shirin bayar da tallafin karatu zuwa ƙasashen waje ga matasa daga yankin Arewa maso Yamma, inda!-->…