Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Ilimi
Labarai da nazari kan ilimi: makarantun firamare, sakandare, jami’o’i da horo. Muna duba ingancin koyarwa, manhaja da damar karatu a gida da ƙasashen waje. Bayani ga iyaye, malamai da ɗalibai.
Yanda Za A Duba Sakamakon JAMB Ta 2025
Hukumar shirya jarabawar shiga jami’o’i a Najeriya, JAMB, ta saki sakamakon jarabawar UTME ta shekarar 2025, inda bayanan hukumar suka nuna cewa sama da kashi 75 cikin 100 na daliban da suka rubuta jarabawar ba su kai maki 200 cikin 400!-->…
Kusan Dukkan Ɗaliban Da Suka Rubuta JAMB Ta Bana Sun Gaza Samun Rabin Makin Jarabawar
Fiye da ɗalibai miliyan ɗaya da rabi daga cikin ɗalibai 1,955,069 da suka zauna jarrabawar Unified Tertiary Matriculation Examination (UTME) ta shekarar 2025 sun kasa samun maki 200, in ji hukumar JAMB a wani rahoto na ƙididdiga da ta!-->…
Akwai Babbar Illa Tattare Da Barin Waya Kusa Kai Yayin Yin Bacci, In Ji Wani Masani
Akin Ibitoye, wani mai ba da shawara kan fasaha a kamfanin TMB Tech, ya yi gargaɗi mai ƙarfi ga ƴan Najeriya da su guji barci da wayar hannu a ƙarƙashin matasansu ko a gefen gadonsu, yana mai cewa hakan na da illa ga lafiyar jiki da!-->…
Jinkirin Bayar Da Rancen Kuɗin Makaranta Yana Ta’azzara Rayuwar Ɗalibai
Wasu ɗalibai da suka kammala karatu daga jami’o’in gwamnati sun bayyana takaicinsu kan yadda aka jinkirta biyan su rancen karatu daga hukumar NELFUND, inda suka ce kuɗin sun isa makarantu ne bayan sun kammala karatu kuma sun riga sun biya!-->…
Shugabannin Jami’o’i Da Shugaban NELFUND Zasu Gurfana Kan Zargin Satar Kuɗin Ɗalibai
Gwamnatin Tarayya ta gayyaci wasu shugabannin jami’o’i da kuma Babban Daraktan Asusun Rancen Dalibai na Ƙasa (NELFund) domin tattauna zargin karkatar da kuɗaɗen da aka ware don tsarin bayar da rancen karatu ga ɗalibai.
Wannan matakin ya!-->!-->!-->…
Gwamnan Jigawa Ya Kashe Naira Miliyan 342 A Cibiyar Bayar Da Kariya Ga Makarantu
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya ƙaddamar da Cibiyar Samar da Kariya ga Makarantu (Safe Schools Rapid Response Coordination Centre) a Dutse, domin ƙarfafa tsaro a makarantu.
Wannan cibiya, da aka buɗe yayin taron masu ruwa da!-->!-->!-->…
Ɗaliban Jami’o’i Da Manyan Makarantu Sun Koka Kan Rashin Samun Bashin Karatu Na NELFUND
Ɗalibai daga jami’o’i da manyan makarantu (polytechnics) sama da 23 sun nuna damuwa kan jinkirin da ake samu wajen rabon bashin karatu daga Asusun Bashin Ilimi na Ƙasa (NELFUND).
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ne ya rattaba hannu kan!-->!-->!-->…
JAMB Ta Bayyana Adadin Ƴan Ƙasa Da Shekara 16 Da Suka Yi Rijista A Bana
Hukumar Shirya Jarabawar Shiga Jami’a ta Ƙasa (JAMB) ta bayyana cewa fiye da ɗalibai 11,553 da ke ƙasa da shekara 16 sun yi rijistar jarabawar Unified Tertiary Matriculation Examination (UTME) ta shekarar 2025.
Shugaban JAMB,!-->!-->!-->…
Ministan Ilimi Ya Gabatar Da Sabon Tsarin Karatu Na Najeriya Mai Cike Da Cecekuce
Ministan Ilimi na Najeriya, Dakta Morufu Olatunji Alausa, ya gabatar da sabon shirin da zai sauya tsarin karatun 9-3-4, inda zai sanya matakin SS1 zuwa SS3 a karkashin Hukumar Ilimin Bai Daya (UBEC).
Alausa ya bayyana hakan ne a taron!-->!-->!-->…
UNICEF Da Majalisar Dokokin Jigawa Sun Ƙaddamar Da Yaƙi Da Matsalar Yaran Da Ba Sa Zuwa Makaranta
Daga Bala Ibrahim
Majalisar Dokokin Jihar Jigawa tare da haɗin gwiwar Asusun Tallafawa Yara na Majalisar Ɗinkin Duniya (UNICEF) sun ƙaddamar da wani yunƙuri na magance yawan yaran da ba sa zuwa makaranta a jihar.
Jihar Jigawa!-->!-->!-->!-->!-->…
Gwamna Namadi Ya Taimaka Wa Ma’aikatan Kwalejin COE Gumel Da Al’amuran Ilimi A Jigawa
A wani muhimmin mataki na bunƙasa ilimi da jin daɗin ma’aikata, Kwalejin Ilimi ta (COE) Gumel ta yaba wa Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, kan matakin da ya ɗauka don magance matsalolin da suka daɗe suna addabar kwalejin.
!-->!-->!-->…
Yara a Jigawa Sun Karɓi Iko da Majalisar Jihar don Neman Haƙƙi da Cigaban Ilimi
Daga Mika’il Tsoho, Dutse
A wani abin yabo don tunawa da Ranar Yara ta Duniya ta 2024, yara a Jihar Jigawa tare da tallafin UNICEF sun karɓi iko a Majalisar Jiha don neman haƙƙoƙinsu da makomarsu.
Zaman majalisar,!-->!-->!-->!-->!-->…
Jigawa SUBEB Na Iya Karɓar Shirin Tsarin Karatun MuKaranta Don Koyon Karatu Da Rubutu A Jihar
Daga Mika’il Tsoho, Dutse
Hukumar Ilimi a Matakin Farko ta Jihar Jigawa, SUBEB, na iya haɗa shirin MuKaranta na karatun Hausa domin bunƙasa manhajar makarantun firamare.
Wannan bayanin ya fito ne daga Shugaban Hukumar ta SUBEB,!-->!-->!-->!-->!-->…
UNICEF Da Majalisar Jihar Jigawa Sun Haɗa Hannu Don Magance Matsalar Yaran Da Ba Sa Zuwa Makaranta
Daga Mika’il Tsoho, Dutse
Majalisar Dokokin Jihar Jigawa, tare da tallafin Asusun Kula da Yara na Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF), ta tsara wani gagarumin shiri domin rage adadin yaran da ba sa zuwa makaranta a jihar da kashi 90 zuwa!-->!-->!-->…
Jihar Jigawa Zata Kashe Biliyoyi Wajen Gyaran Makarantu Da Siyan Injinan Noma
Majalissar Zartarwa ta Jihar Jigawa, ƙarƙashin jagorancin Gwamna Malam Umar Namadi, ta amince da aiwatar da wasu ayyuka a taron da ta yi ranar Alhamis, 19 ga watan Satumba, 2024.
Majalissar ta amince da bayar da kwangilar fiye da naira!-->!-->!-->…
TSADAR SUFURI: Ɗalibai Na Takawa A Ƙasa Yayin Da Wasu Suka Ƙauracewa Makarantunsu
Rahotanni sun nuna cewa ɗalibai a sassa daban-daban na ƙasar nan sun fara tafiya a ƙafa zuwa makarantunsa sakamakon tsadar kuɗin sufuri da ta biyo bayan ƙarin farashin man fetur.
Yawancin makarantun sun fara sabon zangon karatu a jiya,!-->!-->!-->…
TSANANIN TSADAR FETUR: Wahala Na Jiran Iyaye, Ɗalibai Da Malamai Yayin Da Ake Shirin Komawa…
Yayin da makarantu ke shirin fara zangon karatu na 2024/2025 a faɗin Najeriya, ƙarin farashin man fetur da aka samu a makon da ya gabata ya jefa iyaye, dalibai, malamai, da masu makarantu cikin damuwa da tashin hankali.
Wasu masu!-->!-->!-->…
Mun Fi Son A Rage Tsadar Kuɗin Makaranta Maimakon A Bamu Bashi – Ɗalibai Ga Gwamnati
Ƙungiyar Ɗaliban Najeriya (NANS) ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta rage tsadar kuɗin karatu maimakon samar da tsarin bashi ga ɗalibai.
Shugaban Ƙungiyar, Henry Okuomo ne ya bayyana hakan a jiya Juma’a, a wata hira da aka yi da shi a!-->!-->!-->…
BASHIN KARATU: Mun Fara Jin Alat Na Kuɗin Rijistar Ɗalibanmu – Shugaban Wata Makaranta
Shugaban makarantar Moshood Abiola Polytechnic, MAPOLY, da ke Abeokuta, Dr. Adeoye Odedeji, ya ce ɗaliban makarantar sun fara samun kuɗi na bashin karatun da suka nema.
Odedeji ya bayyana hakan ne ranar Juma’a a Abeokuta yayin rantsar!-->!-->!-->…
Ba Mu Hana Ƴan Ƙasa Da Shekara 18 Rubuta WASSCE Da NECO Ba – Ministan Ilimi
Ma’aikatar Ilimi ta Tarayya ta fayyace cewa ba ta dakatar da ɗaliban da ba su kai shekara 18 ba daga rubuta jarrabawar WASSCE ko NECO.
Ƙaramin Ministan Ilimi, Dr. Yusuf Sununu ne ya bayyana haka a Abuja yayin da yake amsa tambayoyi daga!-->!-->!-->…