Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Ilimi
Labarai da nazari kan ilimi: makarantun firamare, sakandare, jami’o’i da horo. Muna duba ingancin koyarwa, manhaja da damar karatu a gida da ƙasashen waje. Bayani ga iyaye, malamai da ɗalibai.
DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnatin Kano Ta Hana Private Schools Ƙarin Kuɗin Makaranta
Gwamnatin Kano ta tabbatar da dakatar da ƙarin kuɗin makaranta da makarantu masu zaman kansu na jihar ke ƙoƙarin yi.
Sannan gwamnatin ta umarci dukkan makarantun da su sabunta lasisinsu domin su dace da tsarin inganta ilimi na gwamnan!-->!-->!-->…
An Saka Ranaku, Gurare Da Lokutan Tantance Ƴan J-Teach Masu Digiri A Jigawa
Ma’aikatar Ilimi mai Zurfi, Kimiya da Fasaha ta Jihar Jigawa ta sanar da ranakun tantance waɗanda suka zana jarabawar neman aikin koyarwa na J-Teach a jihar.
Ma’aikatar ilimin ta rarraba ranakun gudanar da tantancewar zuwa yankunan!-->!-->!-->…
Masu HND Zasu Mallaki Shaidar Digiri A Shekara 1 A Sabon Shirin Gwamnati
Hukumar Kula da Ilimin Fasaha ta Ƙasa, NBTE, ta ƙaddamar da shirin yin karatu ta yanar gizo ga masu shaidar Babbar Diploma ta Ƙasa, HND, domin su mallaki shaidar kammala digiri a shekara ɗaya.
NBTE ta bayyana cewar, karatun na shekara!-->!-->!-->…
BUK Ta Samarwa Ɗalibanta Aikin Da Zasu Na Samun Naira 15,000 Duk Wata
Shugaban Jami’ar Bayero da ke Kano, BUK, Farfesa Sagir Adamu Abbas ya bayyana cewa, jami’ar ta ɓullo da tsarin samar da aikin yi ga ɗalibai.
Farfesa Sagir ya ce, jami’ar ta ɗauki ɗalibai wani aiki da zasu na yi mata ana biyansu naira!-->!-->!-->…
Gwamnatin Kano Ta Soke Lasisin Makarantu Masu Zaman Kansu
Gwamnatin Jihar Kano ta soke lasisin dukkan makarantu masu zaman kansu da ke faɗin jihar.
Gwamnatin ta ɗauki wannan mataki ne a ranar Asabar da ta gabata, a lokacin zaman tattaunawa tsakaninta da masu makarantu masu zaman kansu a jihar.!-->!-->!-->…
Ma’aikatan NBAIS Na Zanga-Zanga Kan Rashin Biyansu Albashin Watanni 17
Sama da ma’aikata 700 ne na Hukumar Kula da Ilimin Arabiya da Addinin Musulunci, NBAIS, suka koka kan rashin biyansu alabashin watanni 17 da suke bin gwamnati.
Ma’aikatan sun kuma bayyana cewa, sun cika dukkan wasu ƙa’idoji na yin!-->!-->!-->…
An Yi Wa Wata Ma’aikaciyar Jiyya Kisan Gilla Ta Hanyar Cire Mata Mahaifa
Wani abun tashin hankali ya ruɗa mutane jiya a birnin Ibadan, bayan da aka tsinci gawar wata matashiyar ma’aikaciyar jiyya mai suna Omoniyi Boluwatife.
Masu aikata aika-aikar, waɗanda har yanzu ba a kai ga gane su ba, sun yi wa Omoniyi!-->!-->!-->…
Wadda Ta Fi Kowa Cin JAMB Ta Samu A Guda 8 Da B Guda 1 A WAEC
Kamsiyochukwu Nkechinyere Umeh, wadda ta samu yabo a duk faɗin Najeriya saboda samun maki 360 a jarabawar JAMB ta shekarar 2023, ta ƙara samun wani abun yabon, inda a jarabawar WAEC da ta fito kwanannan ta samu matsayin A guda 8 da!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: WAEC Ta Saki Sakamakon Jarabawar 2023, Ta Riƙe Sakamakon Ɗalibai 262,803
Hukumar Shirya Jarabawa ta Afirka ta Yamma, WAEC, ta saki sakamakon jarabawar WASSCE ta ɗaliban sikandire ta shekarar 2023 a yau Litinin.
Shugaban Hukumar na Najeriya, Patrick Areghan ya ce, cikin ɗalibai miliyan 1,613,733 da suka!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: WAEC Ta Riƙe Sakamakon Jarabawar Jihohi 8
Ɗalibai daga jihohi takwas da West African Examinations Council, WAEC ke bin su bashi na aiyuka da dama ba za su sami damar karɓar sakamakon jarabawarsu ta shekarar 2023 ba.
WAEC ta bayyana haka ne ga manema labarai a yau Litinin a!-->!-->!-->…
Ɗalibai Ƴan Najeriya Da Rikicin Sudan Ya Koro Gida Na Roƙon Jami’o’in Najeriya Admission
Ɗalibai ƴan Najeriya waɗanda rikicin Sudan ya koro gida sun koka kan wahalhalun da suke sha wajen samun damar ci gaba da karatunsu a jami’o’in Najeriya.
In za a iya tunawa dai, ɗalibai 2,518 ne aka samu nasarar dawo da su gida Najeriya!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Tinubu Ya Ce Manyan Makarantu Su Dakatar Da Ƙarin Kuɗin Makarantar Da Suka Yi
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci shugabannin makarantun gaba da sikandire na Gwamnatin Tarayya da su guji ƙarin kuɗaɗen makaranta da ake biya da kuma duba yiwuwar gujewa ƙarin a nan gaba don kar iyaye su fuskanci ƙarin shiga cikin!-->…
Tsohon Rijistaran NECO Ya Zama Shugaban Jami’ar Khalifa Isyaka Rabiu University
Tsohon Shugaban Hukumar Shirya Jarabawa ta Ƙasa, NECO, Farfesa Abdulrashid Garba ya zama Shugaban Jami’ar Khalifa Isyaka Rabiu University, KHAIRUN, na farko.
KHAIRUN dai na ɗaya daga cikin sabbin jami’o’i masu zaman kansu a Kano da suka!-->!-->!-->…
Ƙungiyar WAMY Zata Gina Jami’ar Musulunci A Jigawa
Ƙungiyar Taron Matasa Musulmi ta Duniya, WAMY, ta yi alƙawarin gina gagarumar jami’ar Musulunci a Jihar Jigawa.
Wannan ƙudiri na WAMY ya bayyana ne lokacin Gwamnan Jigawa, Malam Umar Namadi ya ziyarci ofishin ƙungiyar da ke Kano a jiya!-->!-->!-->…
Wani Gwamna Ya Amince Da A Ɗebi Sabbin Malaman Makaranta A Jiharsa
Gwamnan Jihar Delta, Sheriff Oborevwori ya amince da a ɗebi malaman firamare, ƙananan ma’aikatan ofis da masu gadi a ƙananan hukumomi 22 na jihar.
Shugaban Ƙungiyar Ƙananan Hukumomi ta Najeriya, ALGON reshen Jihar Delta, Victor Ebonka!-->!-->!-->…
Ɗan Majalissar Jigawa Mai Wakiltar Birnin Kudu Zai Nemawa Matasa Guraben Karatu
Ɗan Majalissar Jihar Jigawa mai wakilatar Mazaɓar Birnin Kudu, Muhammad Kabir Ibrahim ya yi alƙawarin nemawa matasan mazaɓarsa guraben karatu a Kwalejin Horar da Malamai ta Jihar Jigawa da ke Gumel.
Ɗan Majalissar ya bayyana hakan ne a!-->!-->!-->…
Gwamnatin Tarayya Ta Ce A Dinga Amfani Da Harsunan Uwa A Koyarwa
A jiya Alhamis ne wani babban jami’in Ma’aikatar Ilimi ya ce, Gwamnatin Tarayya za ta inganta amfani da harsunan uwa wajen koyarwa, musamman a a makarantun firamare da ƙaramar sikandire.
Babban Sakataren Ma’aikatar Ilimi, David Adejo ne!-->!-->!-->…
Ƙara Kuɗin Makaranta; Anya Kuwa Ba A Tsokano Wata Fitinar Ba?
Daga: Hafsat Abubakar Sadiq
A baya bayan nan, ƙarin kuɗin makaranta da aka samu musamman ga ɗaliban wasu Jami’oin Tarayya ya bar baya da ƙura.
Wannan mataki da aka ɗauka, ba kaɗai ɗalibai ya shafa ba, har ma da uwa-uba iyaye. A!-->!-->!-->!-->!-->…
An Kori Malaman Jami’a Biyu Saboda Zargin Aikata Baɗala
Shugaban Jami’ar Abuja, Farfesa Abdulrasheed Na’Allah ya ce, jami’ar ta kori malamanta guda biyu saboda zarginsu da aikata baɗala a kwanan nan.
Shugaban ya kuma faɗawa wakilin jaridar PUNCH cewa, jami’ar ta tsara wata kafa ta musamman!-->!-->!-->…
Gwamnatin Kano Zata Bayar Da Tallafin Karatu Ga Masu 1ST Class A Jihar
Gwamnatin Jihar Kano ta dawo karbar takardun ‘yan asalin jihar wadanda suka cancanci samun tallafin zuwa karin karatu.
Gwamnatin jihar ta bayyana hakan ne a wata sanarwa da Babban Sakataren Yada Labarai na Gwamnan Jihar, Malam Sunusi!-->!-->!-->…