Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Kasuwanci
Labaran kasuwanci da tattalin arziki: farashi, sana’o’i, banki, jari da kasuwa. Muna mayar da hankali kan damammaki ga ’yan kasuwa da masu zuba jari a Arewa da sauran yankuna. Karanta shawarwari da kididdiga masu amfani.
Za A Iya Sayar Da Man Dangote Ƙasa Da Naira 600 Matuƙar Gwamnati Ta Bi Shawarar Wata Ƙungiya
Kungiyar Dillalan Man Fetur ta Najeriya, IPMAN, ta bayyana cewa mambobinta za su gana da Matatar Dangote a wannan makon don tattaunawa kan fara ɗaukar man fetur kai tsaye daga kamfanin da kuma rage musu farashin man.
Mai magana da yawun!-->!-->!-->…
Filayen Jirgin Sama 2 Sun Yi Fice Wajen Tsari A Najeriya
Filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe na Abuja da Filin jirgin saman Port Harcourt sun samu lambobin yabo daga Hukumar Kula da Filayen Jiragen Sama ta Duniya yankin Africa, ACI Africa, saboda gagarumar gudunmawarsu wajen bayar kulawar tsaron!-->…
TSADAR MAN FETUR: Dillalan Man Fetur Sun Gindaya Sharaɗi Kafin Su Sari Man Ɗangote
Dillalan man fetur a Najeriya sun ce suna cikin ruɗani game da farashin man fetur na matatar Dangote da aka sanar a ranar Litinin ta hannun Kamfanin Man Fetur na Najeriya, NNPCL.
Sun buƙaci matatar Dangote da ta bayyana farashin da ta!-->!-->!-->…
An Cimma Matsaya Da Gwamnati, Gobe NNPC Zai Fara Sayar Da Man Dangote
Gwamnatin Tarayya da Matatar Dangote sun cimma yarjejeniya kan samar da man fetur, inda jigilar man daga matatar zata fara gobe Litinin.
Kamfanin Mai na Najeriya, NNPC, zai kasance shi kadai ne mai ɗaukar man fetur daga matatar ta!-->!-->!-->…
Darajar Naira Ta Ƙara Rugujewa Inda Ake Canja Dala 1 Kan Naira 1,660
Jiya, darajar Naira ta ƙara faɗuwa zuwa N1,660 kan dalar Amurka a kasuwar bayan-fage daga N1,645 da aka samu ranar Juma'ar da ta gabata.
Sai dai kuma, darajar Nairar ta ƙaru zuwa N1,580.46 kan dalar Amurka a kasuwar musayar kudade ta!-->!-->!-->…
Gwamnati Zata Ƙwace Naira Tiriliyan 5 Daga Hannun Ƴan Najeriya A Dalilin Ƙarin Farshin Man Fetur –…
Fitaccen masanin tattalin arziki kuma Shugaban kamfanin Financial Derivatives Company Limited (FDC), Bismarck Rewane, ya yi hasashen cewa ƙarin farashin fetur da ya kai kashi 50.1 cikin ɗari, daga N568 zuwa N855 a kowanne lita, zai ƙwace!-->…
ZARGIN ALMUNDAHANA: Amurka Ta Buƙaci Ta Gana Da Jami’in Binance Da Najeriya Ta Tsare
Wata babbar jami'a a Ma'aikatar Harkokin Waje ta Amurka ta ce, Amurka na neman damar ziyartar wani babban jami'in Binance, Tigran Gambaryan, wanda ke tsare a gidan yari na Kuje a Abuja.
Gambaryan, dan kasar Amurka kuma shugaban sashen!-->!-->!-->…
MATATAR DANGOTE: Babu Wani Tabbas Na Samun Sauƙin Farashi – NNPCL
Kamfanin Man Fetur na Najeriya (NNPCL) ya bayyana cewa ba shi da tabbacin cewa farashin man fetur zai ragu duk da fara ɗaukar mai daga matatar Dangote.
NNPCL zai fara ɗaukar man fetur daga matatar Dangote daga ranar 15 ga watan Satumba.!-->!-->!-->…
Gwamnati Zata Na Cajar N50 A Kan Duk Hada-Hadar Kuɗin Da Ta Kai N10, 000 A OPay
Bankin Yanar Gizo na OPay ya sanar da sabon haraji na N50 akan duk wata hada-hadar da ta kai N10, 000 ko sama da haka, tsarin da aka samar bisa ga dokokin Hukumar Tara Kudaden Haraji ta Kasa (FIRS).
Daga ranar Litinin, 9 ga Satumba,!-->!-->!-->…
CAC Ta Gargaɗi Masu POS Da Ba Su Yi Rijista Ba, Ta Ce Ana Iya Rufe Asusunsu
Hukumar CAC ta gargadi masu gudanar da kasuwancin POS da ba su yi rijista ba yayin da wa’adin da aka ba su ya ƙare.
Tun a baya dai aka sanar da su wa’adin yin rijista da aka ayyana tun ranar 7 ga Yuli, 2024, kuma wa’adin ya cika a ranar!-->!-->!-->…
Sai Ranar 15 Ga Satumba Man Ɗangote Zai Shiga Gidajen Man Najeriya – NNPC
Matatar Man Fetur ta Dangote zata fara cika kasuwar man fetur da mai daga ranar 15 ga Satumba, 2024, kamar yanda Kamfanin Man Fetur na Najeriya, NNPCL, ya sanar.
Sanarwar da Olufemi Soneye, Jami’in Hulda da Jama’a na NNPCL ya!-->!-->!-->…
Gamayyar Marassa Rinjaye A Majalissar Wakilai Ta Nemi A Gaggauta Janye Ƙarin Farashin Mai
Gamayyar marassa rinjaye a Majalisar Wakilai ta nemi a gaggauta janye ƙarin farashin man fetur da aka ƙara kwanan nan, saboda hakan zai ƙara wa 'yan Najeriya wahala.
Sanarwar da shugabansu Kingsley Chinda ya fitar ta ce wannan ƙarin!-->!-->!-->…
YANZU-YANZU: Ɗaliban Najeriya Zasu Rufe Duk Manyan Birane, Yayin Da NANS Ta Ba Da Sanarwar Fara…
Kungiyar Daliban Najeriya, NANS, ta fitar da sanarwar shirin rufe dukkan manyan biranen Najeriya, daga ranar 15 ga Satumba, 2024.
Zanga-zangar na da nufin nuna rashin amincewa da ƙarin farashin man fetur da kuma zargin rashin kwarewa da!-->!-->!-->…
Yawan Wutar Lantarki Ya Kai Megawatt 5,313, Karo na Farko Cikin Shekaru 3 – Minista
Yawan wutar lantarki a Najeriya ya karu zuwa megawatt 5,313 a ranar Litinin da ta gabata, karo na farko cikin shekaru uku, a cewar Ma’aikatar Wutar Lantarki.
Wannan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Bolaji Tunji, Mai ba da shawara ta!-->!-->!-->…
HAUHAWAR FARASHI: FCCPC Ta Janye Shirinta Na Daidaita Farashin Kayayyaki A Najeriya
Biyo bayan cece-kuce da aka samu game da barazanar da Hukumar Kula da Gasar Kasuwanci da Kare Haƙƙin Masu Sayen Kaya ta Kasa (FCCPC) ta yi na shiga tsakani kan hauhawar farashin kayayyaki, hukumar ta bayyana cewa ba za ta shiga cikin!-->…
NLC Ta Yi Watsi Da Ƙarin Kuɗin Man Fetur, Ta Ce Gwamnati Ta Saɓa Alƙawarin Da Aka Yi Da Ita
Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC) ta ce ƙarin farashin fetur da aka yi kwanan nan abin firgici ne da tayar da hankali.
NLC ta kuma ce Gwamnatin Tarayya ta yi mata kafar ungulu bayan yarjejeniyar da suka cimma yayin tattaunawa kan mafi!-->!-->!-->…
Nan Da Awa 48 Man Dangote Zai Shiga Gidajen Mai, An Kuma Bayyana Yanda Farashi Zai Kasance
Mamallakin matatar mai da ke Lagos, Aliko Dangote, a yau Talata ya yi bayani kan yanda za a saka farashin fetur da matatarsa mai tace ganga 650,000 a kowace rana zata fara sayarwa.
Dangote ya bayyana cewa da zarar kamfaninsa ya kammala!-->!-->!-->…
Kamfanin NNPC Ya Ƙara Farashin Man Fetur A Najeriya
Kamfanin Man Fetur na Najeriya (NNPCL) ya ƙara farashin man fetur daga ₦568 zuwa ₦855, ₦897 (dangane da wurin sayarwa), duk da ƙarancin fetur da kuma halin da ƙasar ke ciki.
Rahotanni kan sabon karin farashin sun biyo bayan furucin da!-->!-->!-->…
NNPCL Ya Amince Da Bashin Da Ake Binsa Ne Dalilin Matsalar Fetur A Najeriya
Kamfanin Man Fetur na Najeriya (NNPCL) ya amince da cewa yana da ɗinbin bashi a kansa na masu kawo man fetur, wanda ya kai dala biliyan 6, wanda ya ce shi ne babban dalilin da ya haifar da karancin fetur a sassan ƙasar nan.
Kamfanin ya!-->!-->!-->…
Kwanan Nan Gwamnati Za Ta Buɗe Boda Don Hada-Hadar Kasuwanci – Wani Ɗan Majalisa
Dan Majalisar Tarayya mai wakiltar Mazaɓar Badagry, Mista Sesi Whingah, ya tabbatar wa al’ummar mazaɓarsa cewa gwamnatin Shugaba Bola Tinubu za ta buɗe iyakokin ƙasar nan don gudanar da ayyukan kasuwanci nan ba da jimawa ba.
Whingah ya!-->!-->!-->…