Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Kasuwanci
Labaran kasuwanci da tattalin arziki: farashi, sana’o’i, banki, jari da kasuwa. Muna mayar da hankali kan damammaki ga ’yan kasuwa da masu zuba jari a Arewa da sauran yankuna. Karanta shawarwari da kididdiga masu amfani.
ƊAUKAR MA’AIKATA: Access Bank Na Ɗaukar Sabbin Ma’aikata
Sanannen bankin nan da ke da rassa a dukkan faɗin Najeriya, Access Bank na ɗaukar sabbin ma’aikata.
A wanna karon, bankin na buƙatar waɗanda suka kammala karatun digiri da a ƙalla matsayin 2:1 ga masu neman aikin Entry Level Trainee!-->!-->!-->…
ƊAUKAR MA’AIKATA: Kamfanin CCECC Na Ɗaukar Ma’aikata
Kamfanin ƴan asalin ƙasar China wanda ke aiyukan gine-gine a Najeriya, China Civil Engineering Construction Corporation (CCECC) na ɗaukar sabbin injiniyoyi.
Kamfanin CCECC dai ya fi yin fice wajen gina titin jirgin ƙasa da gadoji da!-->!-->!-->…
Ƴan Najeriya Sun Kashe Naira Tiriliyan 3.33 A Kira Da Data A 2022
Ƴan Najeriya da sauran masu amfani da netwok a Najeriya sun kashe naira tiriliyan 3.33 a kira, saka data, tura saƙon kar ta kwana da sauran abubuwan da ake da netwok a cikin shekarar 2022, in ji Hukumar Sadarwa ta Najeriya, NCC.
Wannan!-->!-->!-->…
Bankin Duniya Ya Dakatar Da Bai Wa Uganda Bashi Saboda Dokar Hana Auren Jinsi
Bankin Duniya ya sanar da cewar zai dakatar da bai wa ƙasar Uganda sabon bashi saboda dokar hana auren jinsi da ƙasar ta samar.
Bankin da ke birnin Washington ya bayyana hakan ne a jiya Talata, inda ya ce, zai dena biyan kuɗaɗen aiwatar!-->!-->!-->…
RAGE KUDIN MOTA A HADEJIA: Ya Kamata Gwamna Namadi Yai Koyi Da Tsare-Tsaren Bala T. O.
Wani mazaunin Karamar Hukumar Hadejia mai suna Ahmed Haruna wanda aka fi sani da Furya Atafi, ya bayyana shugaban Karamar Hukumar Hadejia, Hon Abdulkadir Umar Bala TO a matsayin abin koyi ga jagorori.
Ya bayyana hakan ne a wata!-->!-->!-->…
Tanaden-Tanaden Tinubu Na Sauƙaƙawa Ƴan Najeriya Ba Zasu Magance Komai Ba – Ƙungiyar Ƴan Kasuwa
Haɗaɗɗiyar Ƙungiyar Ƴan Kasuwa, TUC, ta bayyana cewa tanade-tanaden da Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana a jawabinsa cewar ya yi domin rage raɗaɗin janye tallafin man fetur ba zasu magance komai ba.
Da yake jawabi ga manema!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Jihar Lagos Ta Rage Kuɗin Hawa Mota Da Kaso 50%
A ƙoƙarinta na rage raɗaɗin janye tallafin man fetur, Gwamnatin Jihar Lagos ta rage kuɗin hawa mota a dukkan motocin haya mallakar jihar da kaso 50 cikin 100, yayinda kuma tai alƙawarin raba kayan abinci ga marassa ƙarfi a jihar.
Da!-->!-->!-->…
JANYE TALLAFI: Ƙaramar Hukumar Haɗejia Ta Ragewa Matafiya Kuɗin Hawa Mota
A yayin da ake tsaka da kokawa kan tsadar sufuri a faɗin Najeriya, Ƙungiyar Direbobin Motocin Haya ta NURTW, reshen Ƙaramar Hukumar Haɗejia dake Jihar Jigawa, ta sanar da ragin kuɗin motar layukan Kano da Gumel.
Shugaban Kungiyar Alhaji!-->!-->!-->…
Ba Da Sani Na Na Ciri Kuɗi Har Sau 5 A Katin Kostoma Ba – Wani Ma’aikacin Banki
Wani tsohon ma’aikacin banki mai suna, Uchenna Emmanuel ya amsa laifin cewar ya yi amfani da katin kostoma wajen cirar kuɗi har sau biyar.
Wanda ake zargin, wanda tsohon mai biyan kuɗi a banki ne, ya amsa laifin nasa ne jiya Juma’a!-->!-->!-->…
JANYE TALLAFI: Jihohin Borno, Adamawa Da Yobe Sun Sauƙaƙawa Ma’aikata, Manoma Da Ɗalibai Kuɗin Hawa…
Gwamnatocin jihohin Borno, Adamawa da Yobe sun fara ɗaukar matakan rage raɗaɗin tsadar kuɗin mota da ya samo asali daga janye tallafin mai da Gwamnatin Tarayya ta yi.
Kamfanin Dillanci Labarai na Najeriya, NAN, ya rawaito cewa,!-->!-->!-->…
Dangi 5 Mafiya Kuɗi A Duniya
Daga: Kabiru Zubairu Birnin Kudu
Tattalin arziƙi da mallakar dukiya a duniya na fuskantar matsaloli a ƴan shekarun nan saboda lalacewar tattalin arziƙin duniya. Masu arziƙi da dama sun yi asara, wasu ma sun karye. Mallakar dukiya a!-->!-->!-->…
CIRE TALLAFI: Gidajen Mai Sun Fara Shirin Korar Ma’aikata
Akwai ƙwararren alamu da ke nuni da cewa za a samu rasa aiyukan a ɓangaren ma’aikatan gidajen mai a faɗin ƙasar nan, yayinda masu gidajen mai ke shirin rage ma’aikata saboda raguwar ciniki a gidajen dalilin tsadar man da ake ciki.
!-->!-->!-->…
Gidan Man Ahmed Musa Na Kano Sun Rage Kuɗin Mai Zuwa 580 A Lita
Ɗanwasan Super Eagles, Ahmed Musa, ya sanar da rage farashin man fetur a gidan mansa na MYCA -7 na Kano daga naira ɗari shida da shirin zuwa naira ɗari biyar da tamanin a kowacce lita.
Ƙwararren ɗan ƙwallon ya bayyana hakan ne a!-->!-->!-->…
Sojoji Sun Farmaki Ofishin KAEDCO Da Ke Kebbi, Sun Ci Zarafin Ma’aikata Saboda Rashin Wutar Lantarki
Sojoji dauke da makamai sun kai farmaki ofishin Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na Kaduna KAEDCO a jihar Kebbi tare da cin zarafin ma’aikatan da suka kasa samar musu da wutar lantarki a barikinsu.
Manajan kamfanin na jihar Kebbi,!-->!-->!-->…
An Dakatar Da Cire Tallafin Man Fetur A Najeriya
Majalissar Zartarwa ta Kasa, NEC, ta dakatar da shirin janye tallafin man fetur wanda a baya aka tsara cirewa a watan Yunin bana bayan karewar wa’adin Shugaban Kasa Muhammadu Buhari.
Da take yiwa manema labarai jawabi jim kadan bayan!-->!-->!-->…
Hukumar Lafiya Ta Gargadi Mutane Kan Shan Wani Maganin Tari Na Indiya
Hukumar Lafiya ta Duniya, WHO, ta ce an gano wasu tarin jabun magungunan tari da Indiya ta yi a tsibirin Marshall da ke Micronesia.
WHO ta ce gwajin maganin tarin mai suna Guaifenesin TG wanda kamfanin haɗa magunguna na QP Pharmachem!-->!-->!-->…
Ba A Samu Sanya Hannun Jari Ko Na Sisi Ba A Wasu Jihohi 8 Na Najeriya
Akalla jihohi takwas ne ba su iya jan hankalin masu sanya hannun jari daga kasashen waje ba amma bashin da suka ciyo ya kai naira biliyan 194.09 a tsakanin shekarar 2019 da 2022 kamar yanda jaridar PUNCH ta gano.
Bayanai daga Hukumar!-->!-->!-->…
Hukumar Alhazai Ta Sanar Da Kudin Hajji Da Ranar Rufe Rijistar Alhazai A Bana
Hukumar Kula da Alhazai ta Najeriya, NAHCON, ta sanar da kudin zuwa hajjin bana ga maniyyata zuwa aikin hajjin shekarar 2023.
Da yake sanar da manema labarai a yau Juma’a a Abuja, Shugaban NAHCON, Zikrullah Hassan, ya ce, kudin hajjin!-->!-->!-->…
Buhari Ya Kori Wata Babbar Jami’ar Gwamnatinsa Daga Aiki
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya soke nadin da aka yiwa Saratu Umar a matsayin Shugabar Hukumar Bunkasa Sanya Hannun Jari ta Najeriya, NIPC, nan take.
Mai magana da yawun shugaban kasa, Femi Adesina ne ya sanar da hakan a jawabin da ya!-->!-->!-->…
Cikakken Jerin Sunayen Manyan Masu Kudi 25 A Duniya Na 2023
Mujallar Kasar Amurka ta Kasuwanci, Forbes ta fitar da sunayen manyan masu kudi 25 na duniya na bana.
Bernard Arnault ne ya zo daya a bana, yayin da mamallakin Twitter, Elon Musk ya zo na biyu.
Mujallar ta kuma bayyana Elon Musk a!-->!-->!-->!-->!-->…