Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Kotu
Fusatattun Ma’aikatan Shari’a Sun Garƙame Babbar Kotun Tarayya Ta Abuja Yayin Fara Yajin Aiki
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta kasance a rufe da safiyar Litinin ɗin nan, lamarin da ya bar lauyoyi, ma’aikata da waɗanda ke da shari’a cikin halin shakku da rashin samun shiga ginin kotun.
Wannan na zuwa ne duk da wata sanarwa da!-->!-->!-->…
Kotu Ta Kama Wata Uwa Da Laifin Siyar Da Ƴarta Mai Shekaru Shida
Wata kotu a garin Saldanha Bay na Afirka ta Kudu ta yanke hukuncin cewa Racquel “Kelly” Smith, wata mata mai shekaru 35, ta siyar da ƴarta mai shekaru shida, Joshlin, da ta ɓace tun watan Fabrairun shekarar 2024.
Alƙalin kotun, Nathan!-->!-->!-->…
Sanata Natasha Ta Ce Ba Za Ta Ƙyale Hukuncin Da Majalissar Dattawa Tai Ma Ta Ba, Za Ta Ɗau Mataki
Sanata mai wakiltar yankin Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan, ta ce za ta ƙalubalanci hukuncin dakatar da ita na tsawon wata shida a gaban kotu, bayan saɓanin da ta samu da Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, kan wurin!-->…
INEC Ta Ƙare Gabatar Da Kariya A Kotun Zaɓen Edo Ba Tare Da Gabatar Da Shaida Ba
Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta ƙare gabatar da kariya a gaban kotun sauraron ƙararraƙin zaɓen gwamnan Edo ba tare da gabatar da wata shaida ba.
A ranar Talata, lauyan INEC ya sanar da kotu cewa hukumar ba za ta gabatar da shaidu ba,!-->!-->!-->…
ICC Ta Fitar Da Sammacin Kama Netanyahu, Gallant Da Deif Bisa Zargin Laifukan Yaƙi
Kotun Hukunta Laifukan Yaki ta Duniya (ICC) ta bayar da sammacin kama Firayim Ministan Isra’ila Benjamin Netanyahu, tsohon Ministan Tsaro Yoav Gallant, da kwamandan soja na Hamas Mohammed Deif.
Kotun ta bayyana cewa akwai “dalilai!-->!-->!-->…
Babbar Kotun Tarayya Ta Yanke Hukunci Kan Makomar Ganduje A Shugabancin APC
Babbar Kotun Tarayya da ke a Abuja, a yau Litinin, ta ƙi amincewa da cire Dr. Abdullahi Umar Ganduje daga matsayin Shugaban Jam'iyyar APC na ƙasa.
A hukuncin da Mai Shari’a Inyang Ekwo ya yanke, kotun ta yi watsi da ƙarar da Ƙungiyar!-->!-->!-->…
Jam’iyyar NNPP A Jigawa Ta Maka Hukumar Zaben Jihar A Kotu Kan Zaɓen Ƙananan Hukumomi
Jam'iyyar NNPP reshen Jihar Jigawa ta garzaya kotu domin neman bayani da amsoshi game da abubuwan da ta ce sun yi kama da kuskure a shirye-shiryen zaɓen ƙananan hukumomi da kansiloli da aka tsara gudanarwa ranar 5 ga watan Oktoba mai zuwa.!-->…
Kotu Ta Bayar Da Belin Ƴan Zanga-Zanga Kan Naira Miliyan 100, Ta Hana Su Ƙara Shiga Zanga-Zanga A…
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba da beli na naira miliyan goma ga kowanne ɗaya daga cikin mutane goma da suka yi zanga-zangar #EndBadGovernance da ake zarginsu da yunƙurin kifar da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu a tsakanin 1 ga Agusta!-->…
ZARGIN ALMUNDAHANA: Amurka Ta Buƙaci Ta Gana Da Jami’in Binance Da Najeriya Ta Tsare
Wata babbar jami'a a Ma'aikatar Harkokin Waje ta Amurka ta ce, Amurka na neman damar ziyartar wani babban jami'in Binance, Tigran Gambaryan, wanda ke tsare a gidan yari na Kuje a Abuja.
Gambaryan, dan kasar Amurka kuma shugaban sashen!-->!-->!-->…
Kotun Amurka Ta Ɗaure Ƴan Najeriya Kan Laifin Damfarar Dala Miliyan 5
Wata Kotun Tarayya a Amurka ta yanke wa wasu ‘yan Najeriya biyu, Franklin Okwonna da Ebuka Umeti, hukuncin zaman gidan yari bisa laifin da suka aikata na damfara ta intanet da ta yaudari mutane sama da dala miliyan $5.
Wannan bayani ya!-->!-->!-->…
Zanga-zangar Yunwa: Gwamnati Zata Gurfanar da Masu Zanga-Zanga, Ciki Har da Ɗan Birtaniya a Yau
Gwamnatin Tarayya zata gurfanar da wasu masu zanga-zanga, ciki har da wani ɗan ƙasar Birtaniya, Andrew Wynne, bisa rawar da suka taka a zanga-zangar yunwa da aka gudanar kwanan nan, inda take zarginsu da aikata cin amanar ƙasa da kuma!-->…
Bin Hukuncin Kotun Ƙoli Kan Ƙananan Hukumomi Dole Ne, In Ji Wani Gwamna
Gwamnan Jihar Anambra, Charles Soludo ya ce, gwamnoni zasu yi duba ga hukuncin Kotun Ƙoli wanda ya bai wa ƙananan hukumomi ƴancin tasarrufi da kuɗaɗensu.
Soludo ya bayyana hakan ne a jiya Alhamis bayan ganawa da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed!-->!-->!-->…
Ganduje Da Matarsa Zasu Bayyana Gaban Kotu Gobe Alhamis Kan Zargin Cinhanci
Shugaban Jam’iyyar APC na Ƙasa, Abdullahi Ganduje da matarsa Hafsat da kuma waɗansu mutane guda shida zasu gurfana a gaban kotu a gobe Alhamsi domin su fuskanci zargin aikata aiyukan da ke da alaƙa da cinhanci, karkatar da kuɗaɗe da kuma!-->…
Kotu Ta Saki Shugaban Ƙungiyar Miyetti Allah, Bodejo
Alƙali Inyang Ekwo na Babbar Kotun Tarayya ya kori ƙarar zargin ta’addanci da ake yi wa Bello Bodejo, Shugaban Ƙungiyar Miyetti Allah Kautal Hore biyo bayan buƙatar Babban Lauyan Gwamnatin Tarayya na a kori ƙarar.
A baya dai kotun ta!-->!-->!-->…
Wata Ƙungiyar Sarakunan Gargajiya Ta Yi Kira Ga Sarki Sunusi Da Ya Girmama Kotu, Ya Fice Daga Fadar…
Ƙungiyar Sarakunan Gargajiya a Najeriya ta shawarci Sarki Sunusi Lamido Sunusi da ya girmama umarnin Babbar Kotun Tarayya, ya sauƙa daga karagar mulkin Kano nan take.
Sarakunan sun ce, hukuncin kotun da ta bayar ranar Talata, hukunci ne!-->!-->!-->…
Kotu Ta Hana Sarki Aminu Ado Kiran Kansa A Matsayin Sarki, Ta Kuma Umarci Ƴansanda Su Fitar Da Shi
Babbar Kotun Jihar Kano ta umarci tuɓaɓɓen Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero da ya dena kiran kansa a matsayin Sarkin Kano, sannan ta kuma umarci ƴansanda da su fitar da shi daga ƙaramar masarautar da ke kan titin State Road.
Kotun!-->!-->!-->…
Shugaban Miyatti Allah Ya Ce Ba Shi Da Wata Alaƙa Da Ta’addanci
Shugaban Miyatti Allah Kautal Hore, Alhaji Bello Bodejo, wanda ke fuskantar tuhume-tuhumen ta’addanci ya buƙaci kotu da ta bayar da belinsa, inda ya ce ba shi da wani tarihi na aikata ta’addanci.
Bodejo wanda ke fuskantar tuhuma a!-->!-->!-->…
Kotun Ƙoli Ta Tabbatar Da Ɗaurin Shekaru 5 Kan Farouk Lawan
Kotun Ƙoli ta tabbatar da hukuncin ɗaurin shekaru biyar kan tsohon Ɗan Majalissar Wakilai, Farouk Lawan bisa kama shi da laifin karɓar cin hanci na dala 500,000 daga sanannen ɗan kasuwar nan Femi Otedola.
An dai binciki Farouk Lawan ne!-->!-->!-->…
Kotun Ƙoli Ta Sanya Ranar Sauraron Ɗaukaka Ƙara Kan Zaɓen Kano
Kotun Ƙolin Najeriya ta sanya ranar Alhamis 21 ga watan Disambar nan domin fara sauraron ɗaukaka ƙarar da aka yi kan zaɓen gwamnan Jihar Kano wadda Gwamna Abba Kabir Yusuf ya shigar.
Wannan rana na ɗauke ne a sanarwar da kotun ta aike!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Kotu Ta Shirya Yanke Hukunci Kan Shari’ar Cin Zaɓen Gwamnan Kano
Kotun Ɗaukaka Ƙara da ke zamanta a Abuja ta shirya yanke hukunci kan ɗaukaka ƙarar da Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf yai, yana ƙalubalantar hukuncin Kotun Sauraron Ƙarararakin Zaɓe wadda ta soke nasararsa.
Kotun Sauraron!-->!-->!-->…