Sign in
Sign in
Recover your password.
A password will be e-mailed to you.
Browsing Category
Kotu
DA ƊUMI-ƊUMI: Kotu Ta Yi Watsi Da Ƙarar Kwankwaso, Ta Tabbatar Da Cin Zaɓen Datti
Kotun Ɗaukaka Ƙara da ke Abuja ta yi watsi da hukuncin da ya bai wa Musa Ilyasu Kwankwaso na Jam’iyyar All Progressives Congress, APC, nasara a zaɓen Ɗan Majalissar Tarayya mai Wakiltar Mazaɓar Kura/Madobi/Garun Malam tare da tabbatar da!-->…
Bai Kamata A Ce Kotu Ce Za Ta Bayyana Wanda Ya Ci Zaɓe Ba, Inji Femi Falana
Lauyan Kare Haƙƙin Bil’adama, Babban Lauyan Najeriya, Femi Falana ya ce, hukuncin Kotun Ƙoli na ranar Alhamis babu abun da yai face kawo ƙarshen duk wata takara, inda ya ce, bai kamata a ce ɓangaren shari’a ne zai bayyana waɗanda suka ci!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Kotun Sauraron Ƙararrakin Zaɓe Ta Soke Nasarar Gwamnan Nasarawa Ta Bai Wa Ɗan Takarar…
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamna da ke zamanta a Jihar Nasarawa ta soke zaɓen da aka yi wa Gwamna Abdullahi Sule na jihar inda ta bayyana ɗan takarar jam’iyyar PDP, David Ombugadu a matsayin wanda ya lashe zaɓen.
Da yake karanta!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Tinubu Ya Sha Ƙasa A Kotun Amurka, Yayin Da Kotun Ta Umarci Jami’ar Chicago Ta Bayyana…
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sha ƙasa a ɗaukaka ƙarar da yai a Kotun Yankin Arewacin Illinois ta Jihar Chicago a Amurka yana buƙatar da a dakatar da Jami’ar Chicago sakin bayanan karatunsa ga Atiku Abubakar.
A hukuncinta kan!-->!-->!-->…
Kotun Sauraron Ƙararrakin Zaɓen Gwamnan Bauchi Ta Tabbatar Da Nasarar Bala Mohammed
Kotun Sauraron Ƙararrakin Zaɓen Gwamnan Bauchi ta kori ƙarar da jam’iyyar APC da ɗan takararta na gwamna Sadique Abubakar su ka shigar su na ƙalubalantar nasarar da Bala Mohammed na jam’iyyar PDP ya samu a zaɓen gwamnan Jihar Bauchi na!-->…
YANZU-YANZU: Dalilin Da Ya Sa Kotu Ta Ƙwace Nasarar Abba Gida-Gida Ta Bai Wa Gawuna Kano
Kotun Sauraron Ƙararrakin Zaɓe ta Zaɓen Gwamnan Kano ta soke nasarar da Abba Kabir Yusuf ya samu a zaɓen gwamnan Kano na ranar 18 ga watan Maris saboda aringizon ƙuri’u, inda ta bayyana Nasir Yusuf Gawuna na jam’iyyar APC a matsayin wanda!-->…
An Damfara Tinubu A Kotu Kan Ƙin Hana Badaru Da Wasu Tsofin Gwamnoni Karɓar Fansho
Ƙungiyar Tabbatar da Gaskiya da Kare Haƙƙin Al’umma a Zamantakewa da Tattalin Arziki ta SERAP ta shigar da ƙarar Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu kan gazawarsa na dakatar da tsofin gwamnonin da ya naɗa ministoci daga karɓar fansho da sauran!-->…
Kotun Zaɓe Ta Tabbatar Da Nasarar Tinubu, Ta Ce Masu Ƙalubalantarsa Sun Rasa Hujjoji
Kutun Sauraron Ƙararrakin Zaɓen Shugaban Ƙasa a yau Laraba ta yanke hukuncin cewar, waɗanda su ke ƙalubalantar zaɓen shugaban ƙasa, sun gaza gabatar da hujjojin da ke nuni da cewar akwai kuskure a bayyana Bola Ahmed Tinubu a matsayin wanda!-->…
Tinubu Ya Amsa Cewar Akwai Kurakurai A Takardun Karatunsa Na Jami’ar Jihar Chicago
Shari’ar da ɗan takarar jami’iyyar PDP a zaɓen shugaban ƙasa na 2023, Atiku Abubakar ya shigar ya neman Jami’ar Jihar Chicago ta bayyana bayanan karatun Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu a cikinta ya ɗauki sabon salo, inda Tinubu ya karɓi!-->…
Kotun Ƙararrakin Zaɓe Ta Soke Nasarar Ɗan Majalissar Wakilai Kan Takardar Bogi
Kotun Saurararon Ƙararrakin Zaɓen Majalissun Tarayya da Majalissun Jiha a Kano, ta soke zaɓen da aka yi wa ɗan Majalissar Wakilai mai wakiltar Tarauni, Mukhtar Yarima ɗan jam’iyyar NNPP kan amfani da takardun bogi.
Mukhtar Yarima dai!-->!-->!-->…
Kotu Ta Ce A Ci Gaba Da Tsare Wanda Ake Zargi Da Satar Ganda A Kano
An gurfanar da wani matashi ɗan shekara 23 mai suna Abdulwahab Yusuf a wata Kotun Shari’ar Musulunci da ke Kano bisa zarginsa da satar fatar shanu wadda aka fi sani da ganda, wadda kuɗinta ya kai naira 8,500.
Ana tuhumar!-->!-->!-->…
Malamar Makaranta Ƴar Shekara 74 Na Fuskantar Ɗaurin Shekara 600 Saboda Lalata Da Saurayi
Wata tsohuwar malamar makaranta ƴar shekara 74 a duniya mai suna, Anne N. Nelson-Koch na fuskantar ɗaurin shekaru 600 a gidan yari bayan an kama ta da laifin yin lalata da saurayin yaro a wata makarantar kuɗi da ke Wisconsin.
Jaridar!-->!-->!-->…
An Gurfanar Da Wani Mutum A Gaban Kotu Kan Kashe Ƙaninsa Ɗan Shekara 6
An kai wani mutum mai suna Kingsley Bassey gidan gyaran hali na Kirikiri bisa zargin kashe ƙaninsa ɗan shekara shida lokacin da yake cikin maye.
Ƴansanda ne suka gurfanar da mutamin ɗan shekara 23 a duniya a gaban Kotun Majistare ta!-->!-->!-->…
EFCC Na Buƙatar Kotun Ƙoli Ta Janye Wankewar Da Aka Yi Wa Sule Lamido
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa, EFCC, ta je Kutun Ƙoli tana buƙatar kotun da ta janye hukuncin da Kotun Ɗaukaka Ƙara ta Abuja ta yi ranar 25 ga watan Yuli a kan Sule Lamido, ƴanƴansa biyu da sauransu.
EFCC dai na zargin Sule!-->!-->!-->…
YANZU-YANZU: Alƙalin Kotun Ƙolin Najeriya Ya Rasu
An rawaito cewa, Justice Chima Centus Nweze na Kotun Ƙolin Najeriya ya rasu a jiya Lahadi yana da shekaru 64 a duniya.
Har kawo yanzu dai Kotun Ƙolin ba ta sanar da mutuwar alƙalinba a hukumance.
In za a iya tunawa, Justice Nweze ne!-->!-->!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Kotu Ta Yi Watsi Da Buƙatar DSS Na Ci Gaba Da Tsare Emefiele
Babbar Kotu da ke Abuja ta yi watsi da buƙatar Hukumar Tsaro da Farin Kaya, DSS, ta ƙarin kwanaki 14 tana tsare da dakataccen Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Godwin Emefiele.
DSS dai ta gabatar da buƙatarta ga kotun ne a jiya Laraba,!-->!-->!-->…
Za A Ci Gaba Da Tsare Waɗanda Ake Zargi Da Ƙaryar KAROTA Su 25 A Kano
Wato Kutun Majistare a Kano jiya Talata, ta bayar da umarnin ci gaba da tsare wani da ake kira Aminu Salisu da wani Kamilu Yusuf da kuma wani Baba Jibril da sauran wasu mutane 22 waɗanda aka kama suna mallakar takardun bogi na Hukumar Kula!-->…
An Ƙara Kama Emefiele Kan Zargin Ta’addanci
An ƙara kama dakataccen Gwamnan Babban Bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele a ranar Talata bayan Babbar Kotun Tarayya da ke Lagos ta bayar da belinsa a kan kuɗi naira miliyan ashirin.
Jami’an Tsaro na Farin Kaya, DSS, ne suka kama shi!-->!-->!-->…
Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Wanke Sule Lamido da Ƴaƴansa
Kotun Ɗaukaka Ƙara da ke Abuja ta sallami tare da wanke tsohon gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido da sauransu kan zargin cin hanci.
Kotun mai alƙalai uku ƙarƙashin jagorancin Alƙali Adamu Waziri a yau Talata ta bayyana cewa, Babbar Kotun!-->!-->!-->…
DA ƊUMI-ƊUMI: Kotu Ta Bayar Da Belin Emefiele A Kan Naira Miliyan 20
Dakataccen Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Godwin Emefiele ya samu beli a yau Talata a kan naira miliyan 20 da kuma kadara mai kwatankwanci wannan kuɗi daga Babban Kotun Tarayya da ke Jihar Lagos.
An ba da belin nasa ne bayan ya bayyana!-->!-->!-->…